MyAwqat
EnglishEnglish
Arabicالعربية
Malayalamമലയാളം
Urduاردو
Hindiहिन्दी
Bengaliবাংলা
Tamilதமிழ்
Teluguతెలుగు
Chinese中文
Japanese日本語
Korean한국어
RussianРусский
FrenchFrançais
TurkishTürkçe
MalayBahasa Melayu
IndonesianIndonesia
SomaliSoomaali
GermanDeutsch
SpanishEspañol
PortuguesePortuguês
SwahiliKiswahili
Thaiไทย
Persianفارسی
Hebrewעברית
Kurdishکوردی
HausaHausa
Amharicአማርኛ
Gujaratiગુજરાતી
Kannadaಕನ್ನಡ
Pashtoپښتو
ItalianItaliano
55

Surah Ar-Rahman

الرحمن

The Beneficent

78 verses · Madaniyyah · Revelation order 97

بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَـٰنِ ٱلرَّحِيمِ
55:1

ٱلرَّحْمَـٰنُ

Arrahman

(Allah) Mai rahama.

Tafsir Al-Muyassar: الرحمن علَّم الإنسان القرآن؛ بتيسير تلاوته وحفظه وفهم معانيه.
55:2

عَلَّمَ ٱلْقُرْءَانَ

AAallama alqur-an

Yã sanar da Alƙur'ani.

Tafsir Al-Muyassar: خلق الإنسان، علَّمه البيان عمَّا في نفسه تمييزًا له عن غيره.
55:3

خَلَقَ ٱلْإِنسَـٰنَ

Khalaqa al-insan

Yã halitta mutum.

Tafsir Al-Muyassar: الشمس والقمر يجريان متعاقبَين بحساب متقن، لا يختلف ولا يضطرب.
55:4

عَلَّمَهُ ٱلْبَيَانَ

AAallamahu albayan

Yã sanar da shi bayãni (magana).

Tafsir Al-Muyassar: والنجوم التي في السماء أو النبات الذي ينجم ويطلع من الأرض ولا ساق له، وأشجار الأرض التي لها ساق، تعرف ربها وتسجد له، وتنقاد لما سخرَّها له مِن مصالح عباده ومنافعهم.
55:5

ٱلشَّمْسُ وَٱلْقَمَرُ بِحُسْبَانٍ

Ashshamsu walqamaru bihusban

Rãnã da watã a kan lissãfi suke.

Tafsir Al-Muyassar: والسماء رفعها فوق الأرض، ووضع في الأرض العدل الذي أمر به وشرعه لعباده.
55:6

وَٱلنَّجْمُ وَٱلشَّجَرُ يَسْجُدَانِ

Wannajmu washshajaru yasjudan

Kuma tsirrai mãsu yãɗo da itãce sunã tawãlu'i.

Tafsir Al-Muyassar: لئلا تعتدوا وتخونوا مَن وَزَنتم له، وأقيموا الوزن بالعدل، ولا تُنْقِصوا الميزان إذا وَزَنتم للناس.
55:7

وَٱلسَّمَآءَ رَفَعَهَا وَوَضَعَ ٱلْمِيزَانَ

Wassamaa rafaAAahawawadaAAa almeezan

Kuma samã Ya ɗaukaka ta, Kuma Yã aza sikẽli.

Tafsir Al-Muyassar: والأرض وضعها ومهَّدها؛ ليستقر عليها الخلق. فيها فاكهة النخل ذات الأوعية التي يكون منها الثمر، وفيها الحب ذو القشر؛ رزقًا لكم ولأنعامكم، وفيها كل نبت طيب الرائحة.
55:8

أَلَّا تَطْغَوْا۟ فِى ٱلْمِيزَانِ

Alla tatghaw fee almeezan

Dõmin kada ku karkatar da sikẽlin.

Tafsir Al-Muyassar: فبأي نِعَم ربكما الدينية والدنيوية -يا معشر الجن والإنس- تكذِّبان؟ وما أحسن جواب الجن حين تلا عليهم النبي صلى الله عليه وسلم هذه السورة، فكلما مر بهذه الآية، قالوا: «ولا بشيء من آلائك ربَّنا نكذب، فلك الحمد» ، وهكذا ينبغي للعبد إذا تليت عليه نعم الله وآلاؤه، أن يُقرَّ بها، ويشكر الله ويحمده عليها.
55:9

وَأَقِيمُوا۟ ٱلْوَزْنَ بِٱلْقِسْطِ وَلَا تُخْسِرُوا۟ ٱلْمِيزَانَ

Waaqeemoo alwazna bilqisti walatukhsiroo almeezan

Kuma ku daidaita awo da ãdalci, kuma kada ku rage sikẽlin.

Tafsir Al-Muyassar: خلق أبا الإنسان، وهو آدم من طين يابس كالفَخَّار، وخلق إبليس، وهو من الجن من لهب النار المختلط بعضه ببعض.
55:10

وَٱلْأَرْضَ وَضَعَهَا لِلْأَنَامِ

Wal-arda wadaAAahalil-anam

Kuma ƙasã Yã aza ta dõmin tãlikai.

Tafsir Al-Muyassar: فبأي نِعَم ربكما -يا معشر الإنس والجن- تكذِّبان؟
55:11

فِيهَا فَـٰكِهَةٌ وَٱلنَّخْلُ ذَاتُ ٱلْأَكْمَامِ

Feeha fakihatun wannakhluthatu al-akmam

A cikinta akwai 'ya'yan itãcen marmari da dabĩno mai kwasfa.

55:12

وَٱلْحَبُّ ذُو ٱلْعَصْفِ وَٱلرَّيْحَانُ

Walhabbu thoo alAAasfiwarrayhan

Da ƙwãya mai sõshiya da ƙamshi.

55:13

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangjinku kuke ƙaryatãwa?

55:14

خَلَقَ ٱلْإِنسَـٰنَ مِن صَلْصَـٰلٍ كَٱلْفَخَّارِ

Khalaqa al-insana min salsalinkalfakhkhar

Yã halitta mutum daga ƙẽkasasshen yumɓu kumar kasko.

55:15

وَخَلَقَ ٱلْجَآنَّ مِن مَّارِجٍ مِّن نَّارٍ

Wakhalaqa aljanna min marijinmin nar

Kuma ya halitta aljani daga bira daga wutã.

55:16

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:17

رَبُّ ٱلْمَشْرِقَيْنِ وَرَبُّ ٱلْمَغْرِبَيْنِ

Rabbu almashriqayni warabbu almaghribayn

Ubangjin mafita biyu na rãnã, kuma Ubangijin mafãɗã biyu na rãnã.

55:18

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:19

مَرَجَ ٱلْبَحْرَيْنِ يَلْتَقِيَانِ

Maraja albahrayni yaltaqiyan

Yã garwaya tẽku biyu (ruwan dãɗi da na zartsi) sunã haɗuwa.

55:20

بَيْنَهُمَا بَرْزَخٌ لَّا يَبْغِيَانِ

Baynahuma barzakhun la yabghiyan

A tsakãninsu akwai shãmaki, bã za su ƙetare haddi ba.

55:21

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:22

يَخْرُجُ مِنْهُمَا ٱللُّؤْلُؤُ وَٱلْمَرْجَانُ

Yakhruju minhuma allu/luo walmarjan

Lu'ulu'u da murjãni na fita daga gare su.

55:23

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththibani

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:24

وَلَهُ ٱلْجَوَارِ ٱلْمُنشَـَٔاتُ فِى ٱلْبَحْرِ كَٱلْأَعْلَـٰمِ

Walahu aljawari almunshaatufee albahri kal-aAAlam

Kuma Yanã da manyan jirãge, waɗanda ake ƙãgãwa a cikin tẽku kamar manyan duwãtsu.

55:25

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:26

كُلُّ مَنْ عَلَيْهَا فَانٍ

Kullu man AAalayha fan

Dukkan wanda ke kanta mai ƙãrẽwa ne.

55:27

وَيَبْقَىٰ وَجْهُ رَبِّكَ ذُو ٱلْجَلَـٰلِ وَٱلْإِكْرَامِ

Wayabqa wajhu rabbika thooaljalali wal-ikram

Kuma Fuskarar Ubangijinka, Mai girman Jalala da karimci, ita ce take wanzuwa.

55:28

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:29

يَسْـَٔلُهُۥ مَن فِى ٱلسَّمَـٰوَٰتِ وَٱلْأَرْضِ ۚ كُلَّ يَوْمٍ هُوَ فِى شَأْنٍ

Yas-aluhu man fee assamawatiwal-ardi kulla yawmin huwa fee sha/n

wanda ke a cikin sammai da ƙasã yanã rõƙon Sa (Allah), a kullum Allah na a cikin wani sha'ani.

55:30

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:31

سَنَفْرُغُ لَكُمْ أَيُّهَ ٱلثَّقَلَانِ

Sanafrughu lakum ayyuha aththaqalan

Zã mu ɗauki lõkaci sabõda ku, yã kũ mãsu nauyin halitta biyu!

55:32

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:33

يَـٰمَعْشَرَ ٱلْجِنِّ وَٱلْإِنسِ إِنِ ٱسْتَطَعْتُمْ أَن تَنفُذُوا۟ مِنْ أَقْطَارِ ٱلسَّمَـٰوَٰتِ وَٱلْأَرْضِ فَٱنفُذُوا۟ ۚ لَا تَنفُذُونَ إِلَّا بِسُلْطَـٰنٍ

Ya maAAshara aljinni wal-insiini istataAAtum an tanfuthoo min aqtari assamawatiwal-ardi fanfuthoo la tanfuthoonailla bisultan

Ya jama'ar aljannu da mutãne! Idan kunã iya zarcẽwa daga sãsannin sammai da ƙasã to ku zarce. Bã za ku iya zarcẽwaba fãce da wani dalĩli.

55:34

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:35

يُرْسَلُ عَلَيْكُمَا شُوَاظٌ مِّن نَّارٍ وَنُحَاسٌ فَلَا تَنتَصِرَانِ

Yursalu AAalaykuma shuwathunmin narin wanuhasun fala tantasiran

Anã sako wani harshe daga wata wutã a kanku, da narkakkiyar tagulla. To, bã zã ku nẽmi taimako ba?

55:36

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:37

فَإِذَا ٱنشَقَّتِ ٱلسَّمَآءُ فَكَانَتْ وَرْدَةً كَٱلدِّهَانِ

Fa-itha inshaqqati assamaofakanat wardatan kaddihan

Sa'an nan idan sama ta tsãge kuma ta zama jã kamar jar fãta.

55:38

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:39

فَيَوْمَئِذٍ لَّا يُسْـَٔلُ عَن ذَنۢبِهِۦٓ إِنسٌ وَلَا جَآنٌّ

Fayawma-ithin la yus-alu AAan thanbihiinsun wala jan

To, a ran nan bã zã a tambayi wani mutum laifinsa ba, kuma haka aljani.

55:40

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:41

يُعْرَفُ ٱلْمُجْرِمُونَ بِسِيمَـٰهُمْ فَيُؤْخَذُ بِٱلنَّوَٰصِى وَٱلْأَقْدَامِ

YuAArafu almujrimoona biseemahumfayu/khathu binnawasee wal-aqdam

zã a iya sanin mãsu laifi da alãmarsu, sabõda haka sai a kãma kwarkaɗarsu da sãwãyensu.

55:42

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:43

هَـٰذِهِۦ جَهَنَّمُ ٱلَّتِى يُكَذِّبُ بِهَا ٱلْمُجْرِمُونَ

Hathihi jahannamu allatee yukaththibubiha almujrimoon

Wannan Jahannama ce wadda mãsu laifi ke ƙaryatãwa game da ita.

55:44

يَطُوفُونَ بَيْنَهَا وَبَيْنَ حَمِيمٍ ءَانٍ

Yatoofoona baynaha wabayna hameeminan

Sunã kẽwaya a tsakaninta da ruwan ɗimi mai tsananin tafasa.

55:45

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:46

وَلِمَنْ خَافَ مَقَامَ رَبِّهِۦ جَنَّتَانِ

Waliman khafa maqama rabbihijannatan

Kuma wanda ya ji tsõron tsayãwa a gaba ga Ubangijinsa yanã da Aljanna biyu.

55:47

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:48

ذَوَاتَآ أَفْنَانٍ

Thawata afnan

Mãsu rassan itãce.

55:49

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:50

فِيهِمَا عَيْنَانِ تَجْرِيَانِ

Feehima AAaynani tajriyan

A cikinsu akwai marẽmari biyu sunã gudãna.

55:51

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:52

فِيهِمَا مِن كُلِّ فَـٰكِهَةٍ زَوْجَانِ

Feehima min kulli fakihatinzawjan

A cikinsu akwai nau'i biyu daga kõwane 'ya'yan itãcen marmari.

55:53

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:54

مُتَّكِـِٔينَ عَلَىٰ فُرُشٍۭ بَطَآئِنُهَا مِنْ إِسْتَبْرَقٍ ۚ وَجَنَى ٱلْجَنَّتَيْنِ دَانٍ

Muttaki-eena AAala furushin bata-inuhamin istabraqin wajana aljannatayni dan

Sunã gincire a kan waɗansu shimfiɗu cikinsu tufãfin alharĩni mai kauri ne kuma nũnannun 'yã'yan itãcen Aljannar biyu kusakusa suke.

55:55

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:56

فِيهِنَّ قَـٰصِرَٰتُ ٱلطَّرْفِ لَمْ يَطْمِثْهُنَّ إِنسٌ قَبْلَهُمْ وَلَا جَآنٌّ

Feehinna qasiratu attarfilam yatmithhunna insun qablahum wala jan

A cikinsu akwai mãtã mãsu taƙaita ganinsu, wani mutum, gabanin mazajensu bai ɗebe budurcinsu ba kuma haka wani aljani.

55:57

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:58

كَأَنَّهُنَّ ٱلْيَاقُوتُ وَٱلْمَرْجَانُ

Kaannahunna alyaqootu walmarjan

Kamar dai su yaƙũtu ne da murjãni.

55:59

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:60

هَلْ جَزَآءُ ٱلْإِحْسَـٰنِ إِلَّا ٱلْإِحْسَـٰنُ

Hal jazao al-ihsani illaal-ihsan

Shin, kyautatãwa nã da wani sakamako? (Ã'aha) fãce kyautatãwa.

55:61

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:62

وَمِن دُونِهِمَا جَنَّتَانِ

Wamin doonihima jannatan

Kuma baicinsu akwai waɗansu gidãjen Aljanna biyu.

55:63

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:64

مُدْهَآمَّتَانِ

Mudhammatan

Mãsu duhun inuwa.

55:65

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:66

فِيهِمَا عَيْنَانِ نَضَّاخَتَانِ

Feehima AAaynani naddakhatan

A cikinsu akwai marẽmari biyu masu kwarãrar ruwa.

55:67

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:68

فِيهِمَا فَـٰكِهَةٌ وَنَخْلٌ وَرُمَّانٌ

Feehima fakihatun wanakhlunwarumman

A cikinsu akwai 'ya'yan itãcen marmari da dabĩno darummãni.

55:69

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:70

فِيهِنَّ خَيْرَٰتٌ حِسَانٌ

Feehinna khayratun hisan

A cikinsu, akwai wasu mãtã mãsu kyaun hãlãye, mãsu kyaun halitta.

55:71

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:72

حُورٌ مَّقْصُورَٰتٌ فِى ٱلْخِيَامِ

Hoorun maqsooratun feealkhiyam

Mãsu farin idãnu da baƙinsu waɗanda aka tsare a cikin haimõmi.

55:73

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:74

لَمْ يَطْمِثْهُنَّ إِنسٌ قَبْلَهُمْ وَلَا جَآنٌّ

Lam yatmithhunna insun qablahum walajan

Wani mutum, gabanin mazajensu bai ɗẽbe budurcinsu ba, kuma haka wani aljani.

55:75

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:76

مُتَّكِـِٔينَ عَلَىٰ رَفْرَفٍ خُضْرٍ وَعَبْقَرِىٍّ حِسَانٍ

Muttaki-eena AAala rafrafin khudrinwaAAabqariyyin hisan

Sunã gincire a kan wasu matãsai mãsu kõren launi da katĩfun Abkara kyãwãwa.

55:77

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Fabi-ayyi ala-i rabbikumatukaththiban

To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

55:78

تَبَـٰرَكَ ٱسْمُ رَبِّكَ ذِى ٱلْجَلَـٰلِ وَٱلْإِكْرَامِ

Tabaraka ismu rabbika theealjalali wal-ikram

Sũnan Ubangjinka, Mai girman Jalãla da Karimci, ya tsarkaka.