MyAwqat
EnglishEnglish
Arabicالعربية
Malayalamമലയാളം
Urduاردو
Hindiहिन्दी
Bengaliবাংলা
Tamilதமிழ்
Teluguతెలుగు
Chinese中文
Japanese日本語
Korean한국어
RussianРусский
FrenchFrançais
TurkishTürkçe
MalayBahasa Melayu
IndonesianIndonesia
SomaliSoomaali
GermanDeutsch
SpanishEspañol
PortuguesePortuguês
SwahiliKiswahili
Thaiไทย
Persianفارسی
Hebrewעברית
Kurdishکوردی
HausaHausa
Amharicአማርኛ
Gujaratiગુજરાતી
Kannadaಕನ್ನಡ
Pashtoپښتو
ItalianItaliano
56

Surah Al-Waqi'ah

الواقعة

The Inevitable

96 verses · Makkiyah · Revelation order 46

بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَـٰنِ ٱلرَّحِيمِ
56:1

إِذَا وَقَعَتِ ٱلْوَاقِعَةُ

Itha waqaAAati alwaqiAAat

Idan mai aukuwa ta auku.

Tafsir Al-Muyassar: إذا قامت القيامة، ليس لقيامها أحد يكذِّب به، هي خافضة لأعداء الله في النار، رافعة لأوليائه في الجنة.
56:2

لَيْسَ لِوَقْعَتِهَا كَاذِبَةٌ

Laysa liwaqAAatiha kathiba

Bãbu wani (rai) mai ƙaryatãwa ga aukuwarta.

Tafsir Al-Muyassar: إذا حُرِّكت الأرض تحريكًا شديدًا، وفُتِّتت الجبال تفتيتًا دقيقًا، فصارت غبارًا متطايرًا في الجو قد ذَرَتْه الريح.
56:3

خَافِضَةٌ رَّافِعَةٌ

Khafidatun rafiAAa

(Ita) mai ƙasƙantãwa ce, mai ɗaukakãwa.

Tafsir Al-Muyassar: وكنتم -أيها الخلق- أصنافًا ثلاثة:
56:4

إِذَا رُجَّتِ ٱلْأَرْضُ رَجًّا

Itha rujjati al-ardu rajja

Idan aka girgiza ƙasã girgizwa.

Tafsir Al-Muyassar: فأصحاب اليمين، أهل المنزلة العالية، ما أعظم مكانتهم!! وأصحاب الشمال، أهل المنزلة الدنيئة، ما أسوأ حالهم!!
56:5

وَبُسَّتِ ٱلْجِبَالُ بَسًّا

Wabussati aljibalu bassa

Kuma aka niƙe duwãtsu, niƙẽwa.

Tafsir Al-Muyassar: والسابقون إلى الخيرات في الدنيا هم السابقون إلى الدرجات في الآخرة، أولئك هم المقربون عند الله، يُدْخلهم ربهم في جنات النعيم.
56:6

فَكَانَتْ هَبَآءً مُّنۢبَثًّا

Fakanat habaan munbaththa

Sai suka kasance ƙũra da ake wãtsarwa.

Tafsir Al-Muyassar: يدخلها جماعة كثيرة من صدر هذه الأمة، وغيرهم من الأمم الأخرى، وقليل من آخر هذه الأمة على سرر منسوجة بالذهب، متكئين عليها يقابل بعضهم بعضًا.
56:7

وَكُنتُمْ أَزْوَٰجًا ثَلَـٰثَةً

Wakuntum azwajan thalatha

Kuma kun kasance nau'i uku.

Tafsir Al-Muyassar: يطوف عليهم لخدمتهم غلمان لا يهرمون ولا يموتون، بأقداح وأباريق وكأس من عين خمر جارية في الجنة، لا تُصَدَّعُ منها رؤوسهم، ولا تذهب بعقولهم.
56:8

فَأَصْحَـٰبُ ٱلْمَيْمَنَةِ مَآ أَصْحَـٰبُ ٱلْمَيْمَنَةِ

Faas-habu almaymanati maas-habu almaymanat

Watau mazõwa dãma. Mẽne ne mazõwa dãma?

Tafsir Al-Muyassar: ويطوف عليهم الغلمان بما يتخيرون من الفواكه، وبلحم طير ممَّا ترغب فيه نفوسهم. ولهم نساء ذوات عيون واسعة، كأمثال اللؤلؤ المصون في أصدافه صفاءً وجمالا؛ جزاء لهم بما كانوا يعملون من الصالحات في الدنيا.
56:9

وَأَصْحَـٰبُ ٱلْمَشْـَٔمَةِ مَآ أَصْحَـٰبُ ٱلْمَشْـَٔمَةِ

Waas-habu almash-amati maas-habu almash-amat

Da mazõwa hagu. Mẽne ne mazõwa hagu?

Tafsir Al-Muyassar: لا يسمعون في الجنة باطلا ولا ما يتأثمون بسماعه، إلا قولا سالمًا من هذه العيوب، وتسليم بعضهم على بعض.
56:10

وَٱلسَّـٰبِقُونَ ٱلسَّـٰبِقُونَ

Wassabiqoona assabiqoon

Da waɗanda suka tsẽre. Sũ wɗanda suka tsẽren nan,

Tafsir Al-Muyassar: وأصحاب اليمين، ما أعظم مكانتهم وجزاءهم!! هم في سِدْر لا شوك فيه، وموز متراكب بعضه على بعض، وظلٍّ دائم لا يزول، وماء جار لا ينقطع، وفاكهة كثيرة لا تنفَد ولا تنقطع عنهم، ولا يمنعهم منها مانع، وفرشٍ مرفوعة على السرر.
56:11

أُو۟لَـٰٓئِكَ ٱلْمُقَرَّبُونَ

Ola-ika almuqarraboon

Waɗancan, sũ ne waɗanda aka kusantar.

56:12

فِى جَنَّـٰتِ ٱلنَّعِيمِ

Fee jannati annaAAeem

A ckin Aljannar ni'ima.

56:13

ثُلَّةٌ مِّنَ ٱلْأَوَّلِينَ

Thullatun mina al-awwaleen

Jama'a ne daga mutãnen farko.

56:14

وَقَلِيلٌ مِّنَ ٱلْـَٔاخِرِينَ

Waqaleelun mina al-akhireena

Da kaɗan daga mutãnen ƙarshe.

56:15

عَلَىٰ سُرُرٍ مَّوْضُونَةٍ

AAala sururin mawdoona

(Sunã) a kan wasu gadãje sãƙaƙƙuu.

56:16

مُّتَّكِـِٔينَ عَلَيْهَا مُتَقَـٰبِلِينَ

Muttaki-eena AAalayha mutaqabileen

Sunã gincire a kansu, sunã mãsu kallon jũna.

56:17

يَطُوفُ عَلَيْهِمْ وِلْدَٰنٌ مُّخَلَّدُونَ

Yatoofu AAalayhim wildanunmukhalladoon

Wasu yara samãri na dindindin gẽwaya a kansu.

56:18

بِأَكْوَابٍ وَأَبَارِيقَ وَكَأْسٍ مِّن مَّعِينٍ

Bi-akwabin waabareeqa waka/sinmin maAAeen

Da wasu kõfuna da shantula da hinjãlai daga (giya) mai ɓuɓɓuga.

56:19

لَّا يُصَدَّعُونَ عَنْهَا وَلَا يُنزِفُونَ

La yusaddaAAoona AAanhawala yunzifoon

Bã a sanya musu cĩwon jirĩ sabõda ita, kuma bã su buguwa.

56:20

وَفَـٰكِهَةٍ مِّمَّا يَتَخَيَّرُونَ

Wafakihatin mimmayatakhayyaroon

Da wasu 'ya'yan itãcen marmari daga irin waɗanda suke zãɓe.

56:21

وَلَحْمِ طَيْرٍ مِّمَّا يَشْتَهُونَ

Walahmi tayrin mimmayashtahoon

Da nãman tsuntsãye daga wanda suke ganin sha'awa.

56:22

وَحُورٌ عِينٌ

Wahoorun AAeen

Da wasu mãtã mãsu fararen idanu da girmansu.

56:23

كَأَمْثَـٰلِ ٱللُّؤْلُؤِ ٱلْمَكْنُونِ

Kaamthali allu/lui almaknoon

Kamar misãlan lu'ulu'u wanda aka ɓõye.

56:24

جَزَآءًۢ بِمَا كَانُوا۟ يَعْمَلُونَ

Jazaan bima kanooyaAAmaloon

A kan sakamakon, dõmin abin da suka kasance sunã aikatãwa.

56:25

لَا يَسْمَعُونَ فِيهَا لَغْوًا وَلَا تَأْثِيمًا

La yasmaAAoona feeha laghwanwala ta/theema

Bã su jin wata yãsassar magana a cikinta, kuma bã su jin sun yi laifi.

56:26

إِلَّا قِيلًا سَلَـٰمًا سَلَـٰمًا

Illa qeelan salaman salama

Sai dai wata magana (mai dãɗi): Salãmun, Salãmun.

56:27

وَأَصْحَـٰبُ ٱلْيَمِينِ مَآ أَصْحَـٰبُ ٱلْيَمِينِ

Waas-habu alyameeni maas-habu alyameen

Da mazõwa dãma. Mẽne ne mazõwa dãma?

56:28

فِى سِدْرٍ مَّخْضُودٍ

Fee sidrin makhdood

(Sunã) a cikin itãcen magarya maras ƙaya.

56:29

وَطَلْحٍ مَّنضُودٍ

Watalhin mandood

Da wata ayaba mai yawan 'ya'ya.

56:30

وَظِلٍّ مَّمْدُودٍ

Wathillin mamdood

Da wata inuwa mĩƙaƙƙiya.

56:31

وَمَآءٍ مَّسْكُوبٍ

Wama-in maskoob

Da wani ruwa mai gudãna.

56:32

وَفَـٰكِهَةٍ كَثِيرَةٍ

Wafakihatin katheera

Da wasu 'ya'yan itacen marmari mãsu yawa.

56:33

لَّا مَقْطُوعَةٍ وَلَا مَمْنُوعَةٍ

La maqtooAAatin walamamnooAAa

Bã su yankẽwa kuma bã a hana su.

56:34

وَفُرُشٍ مَّرْفُوعَةٍ

Wafurushin marfooAAa

Da wasu shimfiɗu maɗaukaka.

56:35

إِنَّآ أَنشَأْنَـٰهُنَّ إِنشَآءً

Inna ansha/nahunna inshaa

Lalle Mũ, Mun ƙãga halittarsu ƙãgãwa.

56:36

فَجَعَلْنَـٰهُنَّ أَبْكَارًا

FajaAAalnahunna abkara

Sa'an nan Muka sanya su budurwai.

56:37

عُرُبًا أَتْرَابًا

AAuruban atraba

Mãsu son mazansu, a cikin tsãrã ɗaya.

56:38

لِّأَصْحَـٰبِ ٱلْيَمِينِ

Li-as-habi alyameen

Ga mazõwa dãma.

56:39

ثُلَّةٌ مِّنَ ٱلْأَوَّلِينَ

Thullatun mina al-awwaleen

Wata ƙungiya ce daga mutãnen farko.

56:40

وَثُلَّةٌ مِّنَ ٱلْـَٔاخِرِينَ

Wathullatun mina al-akhireen

Da wata ƙungiya daga mutãnen ƙarshe.

56:41

وَأَصْحَـٰبُ ٱلشِّمَالِ مَآ أَصْحَـٰبُ ٱلشِّمَالِ

Waas-habu ashshimalima as-habu ashshimal

Mazõwa hagu, Mẽne ne mazõwa hagu?

56:42

فِى سَمُومٍ وَحَمِيمٍ

Fee samoomin wahameem

Sunã a cikin wata iskar zãfi da wani ruwan zãfi.

56:43

وَظِلٍّ مِّن يَحْمُومٍ

Wathillin min yahmoom

Da wata inuwa ta hayãƙi mai baƙi.

56:44

لَّا بَارِدٍ وَلَا كَرِيمٍ

La baridin wala kareem

Bã mai sanyi ba, kuma bã mai wata ni'ima ba.

56:45

إِنَّهُمْ كَانُوا۟ قَبْلَ ذَٰلِكَ مُتْرَفِينَ

Innahum kanoo qabla thalikamutrafeen

Lalle sũ, sun kasance a gabãnin wannan waɗanda aka jiyar dãɗi.

56:46

وَكَانُوا۟ يُصِرُّونَ عَلَى ٱلْحِنثِ ٱلْعَظِيمِ

Wakanoo yusirroona AAalaalhinthi alAAatheem

Kuma sun kasance sunã dõgẽwa a kan mummũnan zunubi mai girma.

56:47

وَكَانُوا۟ يَقُولُونَ أَئِذَا مِتْنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَـٰمًا أَءِنَّا لَمَبْعُوثُونَ

Wakanoo yaqooloona a-itha mitnawakunna turaban waAAithamana-inna lamabAAoothoon

Kuma sun kasance sunã cẽwa: "Shin idan mun mutukuma muko kasance turɓãya da ƙasũsuwa shin lalle mũ waɗanda zã a kõma rãyarwa ne haƙĩƙatan?"

56:48

أَوَءَابَآؤُنَا ٱلْأَوَّلُونَ

Awa abaona al-awwaloon

"Shin, kuma da ubanninmu na farko?"

56:49

قُلْ إِنَّ ٱلْأَوَّلِينَ وَٱلْـَٔاخِرِينَ

Qul inna al-awwaleena wal-akhireen

Ka ce: "Lalle mutãnen farko da na ƙarshe."

56:50

لَمَجْمُوعُونَ إِلَىٰ مِيقَـٰتِ يَوْمٍ مَّعْلُومٍ

LamajmooAAoona ila meeqatiyawmin maAAloom

"Tabbas, waɗanda ake tãrãwa ne a cikin wani yini sananne."

56:51

ثُمَّ إِنَّكُمْ أَيُّهَا ٱلضَّآلُّونَ ٱلْمُكَذِّبُونَ

Thumma innakum ayyuha addalloonaalmukaththiboon

"Sa'an nan lalle ku, ya kũ ɓatattu, mãsu ƙaryatãwa!"

56:52

لَـَٔاكِلُونَ مِن شَجَرٍ مِّن زَقُّومٍ

Laakiloona min shajarin min zaqqoom

"Lalle mãsu cĩ ne daga wata itãciya ta zaƙƙum (ɗanyen wutã)."

56:53

فَمَالِـُٔونَ مِنْهَا ٱلْبُطُونَ

Famali-oona minha albutoon

"Har za ku zama mãsu cika cikunna daga gare ta."

56:54

فَشَـٰرِبُونَ عَلَيْهِ مِنَ ٱلْحَمِيمِ

Fashariboona AAalayhi mina alhameem

"Sa'an nan kuma mãsu shã ne, a kan wannan abin cin, daga ruwan zãfi."

56:55

فَشَـٰرِبُونَ شُرْبَ ٱلْهِيمِ

Fashariboona shurba alheem

"Ku zama mãsu shã irin shan rãƙuma mãsu ƙishirwa."

56:56

هَـٰذَا نُزُلُهُمْ يَوْمَ ٱلدِّينِ

Hatha nuzuluhum yawma addeen

Wannan ita ce liyãfarsu a rãnar sakamako.

56:57

نَحْنُ خَلَقْنَـٰكُمْ فَلَوْلَا تُصَدِّقُونَ

Nahnu khalaqnakum falawlatusaddiqoon

Mũ ne Muka halitta ku, to, don me bã zã ku gaskata ba?

56:58

أَفَرَءَيْتُم مَّا تُمْنُونَ

Afaraaytum ma tumnoon

Shin kuma kun ga abin da kuke fitarwa na maniyyi?

56:59

ءَأَنتُمْ تَخْلُقُونَهُۥٓ أَمْ نَحْنُ ٱلْخَـٰلِقُونَ

Aantum takhluqoonahu am nahnu alkhaliqoon

Shin kũ ne kuke halitta shi, kõ kuwa mũ ne Mãsu halittãwa?

56:60

نَحْنُ قَدَّرْنَا بَيْنَكُمُ ٱلْمَوْتَ وَمَا نَحْنُ بِمَسْبُوقِينَ

Nahnu qaddarna baynakumualmawta wama nahnu bimasbooqeen

Mũ ne Muka ƙaddara mutuwa a tsakãninku, kuma ba Mu zama Mãsu gajiyãwa ba,

56:61

عَلَىٰٓ أَن نُّبَدِّلَ أَمْثَـٰلَكُمْ وَنُنشِئَكُمْ فِى مَا لَا تَعْلَمُونَ

AAala an nubaddila amthalakumwanunshi-akum fee ma la taAAlamoon

A kan Mu musanya waɗansu (mutãne) kamarku, kuma Mu mayar da ku a cikin wata halitta da ba ku sani ba.

56:62

وَلَقَدْ عَلِمْتُمُ ٱلنَّشْأَةَ ٱلْأُولَىٰ فَلَوْلَا تَذَكَّرُونَ

Walaqad AAalimtumu annash-ata al-oolafalawla tathakkaroon

Kuma lalle, ne haƙĩƙa, kun san halittar farko, to, don me ba zã ku yi tunãni ba?

56:63

أَفَرَءَيْتُم مَّا تَحْرُثُونَ

Afaraaytum ma tahruthoon

Shin, kuma kun ga abin da kũke nõmãwa?

56:64

ءَأَنتُمْ تَزْرَعُونَهُۥٓ أَمْ نَحْنُ ٱلزَّٰرِعُونَ

Aantum tazraAAoonahu am nahnu azzariAAoon

Shin, kũ ne ke tsirar da shi kõ kuwa Mũ ne Mãsu tsirarwa?

56:65

لَوْ نَشَآءُ لَجَعَلْنَـٰهُ حُطَـٰمًا فَظَلْتُمْ تَفَكَّهُونَ

Law nashao lajaAAalnahu hutamanfathaltum tafakkahoon

Dã Munã so lalle, da Mun sanya shi bũsasshiyar ciyãwa, sai ku yini kunã mãmãkin bãƙin ciki.

56:66

إِنَّا لَمُغْرَمُونَ

Inna lamughramoon

(Kunã cẽwa) "Lalle haƙĩƙa an azã mana tãra!"

56:67

بَلْ نَحْنُ مَحْرُومُونَ

Bal nahnu mahroomoon

"Ã'a, mun dai zama waɗanda aka hanã wa!"

56:68

أَفَرَءَيْتُمُ ٱلْمَآءَ ٱلَّذِى تَشْرَبُونَ

Afaraaytumu almaa allatheetashraboon

Shin, kuma kun ga ruwa wannan da kuke sha?

56:69

ءَأَنتُمْ أَنزَلْتُمُوهُ مِنَ ٱلْمُزْنِ أَمْ نَحْنُ ٱلْمُنزِلُونَ

Aantum anzaltumoohu mina almuzni am nahnualmunziloon

Shin, kũ ne kuke saukar da shi daga girgije, kõ kuwa Mũne Mãsu saukarwa?

56:70

لَوْ نَشَآءُ جَعَلْنَـٰهُ أُجَاجًا فَلَوْلَا تَشْكُرُونَ

Law nashao jaAAalnahu ojajanfalawla tashkuroon

Dã Mun so, dã Mun mayar da shi ruwan zartsi. To don me bã ku gõdẽwa?

56:71

أَفَرَءَيْتُمُ ٱلنَّارَ ٱلَّتِى تُورُونَ

Afaraaytumu annara allateetooroon

Shin, kuma kun ga wutã wannan da kuke ƙyastãwa?

56:72

ءَأَنتُمْ أَنشَأْتُمْ شَجَرَتَهَآ أَمْ نَحْنُ ٱلْمُنشِـُٔونَ

Aantum ansha/tum shajarataha am nahnualmunshi-oon

Shin, kũ ne kuke ƙagã halittar itãciyarta, kõ kuwa Mũ ne Mãsu ƙãgãwa?

56:73

نَحْنُ جَعَلْنَـٰهَا تَذْكِرَةً وَمَتَـٰعًا لِّلْمُقْوِينَ

Nahnu jaAAalnaha tathkiratanwamataAAan lilmuqween

Mũ ne Muka sanya ta wata abar wa'azi da jin dãɗi ga matafiya a cikin jẽji.

56:74

فَسَبِّحْ بِٱسْمِ رَبِّكَ ٱلْعَظِيمِ

Fasabbih bismi rabbika alAAatheem

Sai ka tsarkake sũnan Ubangijinka Mai girma.

56:75

۞ فَلَآ أُقْسِمُ بِمَوَٰقِعِ ٱلنُّجُومِ

Fala oqsimu bimawaqiAAi annujoom

To, bã sai Na yi rantsuwa ba da lõkutan fãɗuwar taurãri.

56:76

وَإِنَّهُۥ لَقَسَمٌ لَّوْ تَعْلَمُونَ عَظِيمٌ

Wa-innahu laqasamun law taAAlamoona AAatheem

Kuma lalle ne' haƙĩƙa, rantsuwa ce mai girma, dã kun sani.

56:77

إِنَّهُۥ لَقُرْءَانٌ كَرِيمٌ

Innahu laqur-anun kareem

Lalle shi (wannan littãfi), haƙĩƙa, abin karantãwa ne mai daraja.

56:78

فِى كِتَـٰبٍ مَّكْنُونٍ

Fee kitabin maknoon

A cikin wani littafi tsararre.

56:79

لَّا يَمَسُّهُۥٓ إِلَّا ٱلْمُطَهَّرُونَ

La yamassuhu illa almutahharoon

Bãbu mai shãfa shi fãce waɗanda aka tsarkake.

56:80

تَنزِيلٌ مِّن رَّبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Tanzeelun min rabbi alAAalameen

Wanda aka saukar ne daga Ubangijin halitta.

56:81

أَفَبِهَـٰذَا ٱلْحَدِيثِ أَنتُم مُّدْهِنُونَ

Afabihatha alhadeethi antummudhinoon

Shin, to, wannan lãbãrin ne kuke mãsu wulãkantãwa?

56:82

وَتَجْعَلُونَ رِزْقَكُمْ أَنَّكُمْ تُكَذِّبُونَ

WatajAAaloona rizqakum annakum tukaththiboon

Kuma kunã sanya arzikinku (game da shi) lalle kũ, ku ƙaryata (shi)?

56:83

فَلَوْلَآ إِذَا بَلَغَتِ ٱلْحُلْقُومَ

Falawla itha balaghati alhulqoom

To, don me idan rai ya kai ga maƙõshi? (Kusa da mutuwa).

56:84

وَأَنتُمْ حِينَئِذٍ تَنظُرُونَ

Waantum heena-ithin tanthuroona

Alhãli kuwa kũ, a lõklcin nan, kunã kallo.

56:85

وَنَحْنُ أَقْرَبُ إِلَيْهِ مِنكُمْ وَلَـٰكِن لَّا تُبْصِرُونَ

Wanahnu aqrabu ilayhi minkum walakinla tubsiroon

Kuma Mũ ne mafi kusanta gare shi daga gare ku, to, amma kũ bã ku gani.

56:86

فَلَوْلَآ إِن كُنتُمْ غَيْرَ مَدِينِينَ

Falawla in kuntum ghayra madeeneen

To, don me in dai kun kasance bã waɗanda zã a yi wa sakamako ba?

56:87

تَرْجِعُونَهَآ إِن كُنتُمْ صَـٰدِقِينَ

TarjiAAoonaha in kuntum sadiqeen

Ku mayar da shi (cikin jikinsa) har idan kun kasance mãsu gaskiya.

56:88

فَأَمَّآ إِن كَانَ مِنَ ٱلْمُقَرَّبِينَ

Faamma in kana minaalmuqarrabeen

To, amma idan (mai mutuwar) ya kasance daga makusanta,

56:89

فَرَوْحٌ وَرَيْحَانٌ وَجَنَّتُ نَعِيمٍ

Farawhun warayhanun wajannatunaAAeem

Sai hũtawa da kyakkyawan abinci da Aljannar ni'ima.

56:90

وَأَمَّآ إِن كَانَ مِنْ أَصْحَـٰبِ ٱلْيَمِينِ

Waamma in kana min as-habialyameen

Kuma amma idan ya kasance daga mazõwa dãma,

56:91

فَسَلَـٰمٌ لَّكَ مِنْ أَصْحَـٰبِ ٱلْيَمِينِ

Fasalamun laka min as-habialyameen

Sai (a ce masa) aminci ya tabbata a gare ka daga mazõwa dãma.

56:92

وَأَمَّآ إِن كَانَ مِنَ ٱلْمُكَذِّبِينَ ٱلضَّآلِّينَ

Waamma in kana mina almukaththibeenaaddalleen

Kuma amma idan ya kasance daga mãsu ƙaryatãwar, ɓatattun,

56:93

فَنُزُلٌ مِّنْ حَمِيمٍ

Fanuzulun min hameem

Sai wata liyãfa ta ruwan zãfi.

56:94

وَتَصْلِيَةُ جَحِيمٍ

Watasliyatu jaheem

Da ƙõnuwa da Jahĩm,

56:95

إِنَّ هَـٰذَا لَهُوَ حَقُّ ٱلْيَقِينِ

Inna hatha lahuwa haqqualyaqeen

Lalle wannan, haƙĩƙa, ita ce gaskiya ta yaƙĩni.

56:96

فَسَبِّحْ بِٱسْمِ رَبِّكَ ٱلْعَظِيمِ

Fasabbih bismi rabbika alAAatheem

Sabõda haka, ka tsarkake sũnan Ubangijinka, Mai karimci.