MyAwqat
EnglishEnglish
Arabicالعربية
Malayalamമലയാളം
Urduاردو
Hindiहिन्दी
Bengaliবাংলা
Tamilதமிழ்
Teluguతెలుగు
Chinese中文
Japanese日本語
Korean한국어
RussianРусский
FrenchFrançais
TurkishTürkçe
MalayBahasa Melayu
IndonesianIndonesia
SomaliSoomaali
GermanDeutsch
SpanishEspañol
PortuguesePortuguês
SwahiliKiswahili
Thaiไทย
Persianفارسی
Hebrewעברית
Kurdishکوردی
HausaHausa
Amharicአማርኛ
Gujaratiગુજરાતી
Kannadaಕನ್ನಡ
Pashtoپښتو
ItalianItaliano
26

Surah Ash-Shu'ara

الشعراء

The Poets

227 verses · Makkiyah · Revelation order 47

بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَـٰنِ ٱلرَّحِيمِ
26:1

طسٓمٓ

Ta-seen-meem

¦. S̃. M̃.

Tafsir Al-Muyassar: (طسم) سبق الكلام على الحروف المقطعة في أول سورة البقرة.
26:2

تِلْكَ ءَايَـٰتُ ٱلْكِتَـٰبِ ٱلْمُبِينِ

Tilka ayatu alkitabialmubeen

Waɗancan ãyõyin Littãfi ne bayyananne.

Tafsir Al-Muyassar: هذه آيات القرآن الموضِّح لكل شيء الفاصل بين الهدى والضلال.
26:3

لَعَلَّكَ بَـٰخِعٌ نَّفْسَكَ أَلَّا يَكُونُوا۟ مُؤْمِنِينَ

LaAAallaka bakhiAAun nafsaka allayakoonoo mu/mineen

Tsammãninka kai mai halakar da ranka ne, dõmin ba su kasance mũminai ba!

Tafsir Al-Muyassar: لعلك - أيها الرسول - من شدة حرصك على هدايتهم مُهْلِك نفسك؛ لأنهم لم يصدِّقوا بك ولم يعملوا بهديك، فلا تفعل ذلك.
26:4

إِن نَّشَأْ نُنَزِّلْ عَلَيْهِم مِّنَ ٱلسَّمَآءِ ءَايَةً فَظَلَّتْ أَعْنَـٰقُهُمْ لَهَا خَـٰضِعِينَ

In nasha/ nunazzil AAalayhim mina assama-iayatan fathallat aAAnaquhum lahakhadiAAeen

Idan Mun so zã Mu saukar, a kansu, da wata ãyã daga sama, sai wuyõyinsu su yini sabõda ita sunã mãsu ƙasƙantar da kai.

Tafsir Al-Muyassar: إن نشأ ننزل على المكذبين من قومك من السماء معجزة مخوِّفة لهم تلجئهم إلى الإيمان، فتصير أعناقهم خاضعة ذليلة، ولكننا لم نشأ ذلك; فإن الإيمان النافع هو الإيمان بالغيب اختيارًا.
26:5

وَمَا يَأْتِيهِم مِّن ذِكْرٍ مِّنَ ٱلرَّحْمَـٰنِ مُحْدَثٍ إِلَّا كَانُوا۟ عَنْهُ مُعْرِضِينَ

Wama ya/teehim min thikrin minaarrahmani muhdathin illa kanooAAanhu muAArideen

Kuma wata tunãtarwa ba ta jẽ musu ba, daga Mai rahama, sãbuwa, fãce sun kasance daga barinta sunã mãsu bijirẽwa.

Tafsir Al-Muyassar: وما يجيء هؤلاء المشركين المكذبين مِن ذِكْرٍ من الرحمن مُحْدَث إنزاله، شيئًا بعد شيء، يأمرهم وينهاهم، ويذكرهم بالدين الحق إلا أعرضوا عنه، ولم يقبلوه.
26:6

فَقَدْ كَذَّبُوا۟ فَسَيَأْتِيهِمْ أَنۢبَـٰٓؤُا۟ مَا كَانُوا۟ بِهِۦ يَسْتَهْزِءُونَ

Faqad kaththaboo fasaya/teehim anbaoma kanoo bihi yastahzi-oon

To, lalle ne, sun ƙaryata, to, lãbãran abin da suka kasance sunã yi na izgili da shi zã ya je musu.

Tafsir Al-Muyassar: فقد كذَّبوا بالقرآن واستهزؤوا به، فسيأتيهم أخبار الأمر الذي كانوا يستهزئون به ويسخرون منه، وسيحلُّ بهم العذاب جزاء تمردهم على ربهم.
26:7

أَوَلَمْ يَرَوْا۟ إِلَى ٱلْأَرْضِ كَمْ أَنۢبَتْنَا فِيهَا مِن كُلِّ زَوْجٍ كَرِيمٍ

Awa lam yaraw ila al-ardi kamanbatna feeha min kulli zawjin kareem

Shin, ba su dũba ba zuwa ga ƙasa, da yawa Muka tsirar a cikinta, daga dukan nau'i mai kyau?

Tafsir Al-Muyassar: أكذبوا ولم ينظروا إلى الأرض التي أنبتنا فيها من كل نوع حسن نافع من النبات، لا يقدر على إنباته إلا رب العالمين؟ إن في إخراج النبات من الأرض لَدلالة واضحة على كمال قدرة الله، وما كان أكثر القوم مؤمنين. وإن ربك لهو العزيز على كل مخلوق، الرحيم الذي وسعت رحمته كل شيء.
26:8

إِنَّ فِى ذَٰلِكَ لَـَٔايَةً ۖ وَمَا كَانَ أَكْثَرُهُم مُّؤْمِنِينَ

Inna fee thalika laayatan wamakana aktharuhum mu/mineen

Lalle ne, a cikin wancan akwai ãyã, kuma mafi yawansu ba su kasance mũminai ba.

Tafsir Al-Muyassar: واذكر - أيها الرسول - لقومك إذ نادى ربك موسى: أن ائت القوم الظالمين، قوم فرعون، وقل لهم: ألا يخافون عقاب الله تعالى، ويتركون ما هم عليه من الكفر والضلال؟
26:9

وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلْعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ

Wa-inna rabbaka lahuwa alAAazeezu arraheem

Kuma lalle ne, Ubangijinka, haƙĩƙa, Shĩ ne Mabuwãyi, Mai rahama.

Tafsir Al-Muyassar: قال موسى: رب إني أخاف أن يكذبوني في الرسالة، ويملأ صدري الغمُّ لتكذيبهم إياي، ولا ينطلق لساني بالدعوة فأرسِلْ جبريل بالوحي إلى أخي هارون؛ ليعاونني ويصدقني فيما أقول، ويبين لهم ما أخاطبهم به، فهو أفصح مني نطقاً. ولهم علي ذنب في قتل رجل منهم، وهو القبطي، فأخاف أن يقتلوني به.
26:10

وَإِذْ نَادَىٰ رَبُّكَ مُوسَىٰٓ أَنِ ٱئْتِ ٱلْقَوْمَ ٱلظَّـٰلِمِينَ

Wa-ith nada rabbukamoosa ani i/ti alqawma aththalimeen

Kuma a lõkacin da Ubangijinka Ya kirãyi Mũsã, "Ka je wa mutãnen nan azzãlumai.

Tafsir Al-Muyassar: قال موسى: رب إني أخاف أن يكذبوني في الرسالة، ويملأ صدري الغمُّ لتكذيبهم إياي، ولا ينطلق لساني بالدعوة فأرسِلْ جبريل بالوحي إلى أخي هارون؛ ليعاونني. ولهم علي ذنب في قتل رجل منهم، وهو القبطي، فأخاف أن يقتلوني به.
26:11

قَوْمَ فِرْعَوْنَ ۚ أَلَا يَتَّقُونَ

Qawma firAAawna ala yattaqoon

"Mutãnen Fir'auna bã zã su yi taƙawa ba?"

26:12

قَالَ رَبِّ إِنِّىٓ أَخَافُ أَن يُكَذِّبُونِ

Qala rabbi innee akhafu anyukaththiboon

Ya ce: "Ya Ubangijĩna, nĩ inã tsõron su ƙaryata ni.

26:13

وَيَضِيقُ صَدْرِى وَلَا يَنطَلِقُ لِسَانِى فَأَرْسِلْ إِلَىٰ هَـٰرُونَ

Wayadeequ sadree walayantaliqu lisanee faarsil ila haroon

"Kuma ƙirjĩna ya yi ƙunci kuma harshẽna bã zai saku ba sabõda haka ka aika zuwa ga Harũna.

26:14

وَلَهُمْ عَلَىَّ ذَنۢبٌ فَأَخَافُ أَن يَقْتُلُونِ

Walahum AAalayya thanbun faakhafuan yaqtuloon

"Kuma sunã da wani laifi a kaina, sabõda haka inã tsõron kada su kashe ni."

26:15

قَالَ كَلَّا ۖ فَٱذْهَبَا بِـَٔايَـٰتِنَآ ۖ إِنَّا مَعَكُم مُّسْتَمِعُونَ

Qala kalla fathhababi-ayatina inna maAAakum mustamiAAoon

Ya ce: "Kayya! Ku tafi, kũ biyu, da ÃyõyinMu. Lalle ne, Munã tãre da ku Munã Mãsu saurãre."

26:16

فَأْتِيَا فِرْعَوْنَ فَقُولَآ إِنَّا رَسُولُ رَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Fa/tiya firAAawna faqoola innarasoolu rabbi alAAalameen

"Sai ku je wa Fir'auna, sa'an nan ku ce, Lalle ne, mu, Manzannin Ubangijin halitta ne."

26:17

أَنْ أَرْسِلْ مَعَنَا بَنِىٓ إِسْرَٰٓءِيلَ

An arsil maAAana banee isra-eel

"Ka saki Banĩ Isrã'ila tãre da mu."

26:18

قَالَ أَلَمْ نُرَبِّكَ فِينَا وَلِيدًا وَلَبِثْتَ فِينَا مِنْ عُمُرِكَ سِنِينَ

Qala alam nurabbika feenawaleedan walabithta feena min AAumurika sineen

Ya ce: "Shin, ba mu yi rẽnonka ba a cikinmu kanã jãrĩri, kuma ka zauna a cikinmu shẽkarudaga lõkacin rãyuwarka?"

26:19

وَفَعَلْتَ فَعْلَتَكَ ٱلَّتِى فَعَلْتَ وَأَنتَ مِنَ ٱلْكَـٰفِرِينَ

WafaAAalta faAAlataka allatee faAAaltawaanta mina alkafireen

"Kuma ka aikata aikinka wanda ka aikata alhãli kai kanã daga butulai?"

26:20

قَالَ فَعَلْتُهَآ إِذًا وَأَنَا۠ مِنَ ٱلضَّآلِّينَ

Qala faAAaltuha ithanwaana mina addalleen

Ya ce: "Na aikata shi a lõkacin inã daga mãsu jãhilcin hushi."

26:21

فَفَرَرْتُ مِنكُمْ لَمَّا خِفْتُكُمْ فَوَهَبَ لِى رَبِّى حُكْمًا وَجَعَلَنِى مِنَ ٱلْمُرْسَلِينَ

Fafarartu minkum lamma khiftukumfawahaba lee rabbee hukman wajaAAalanee mina almursaleen

"Sabõda haka na gudu daga gãre ku a lõkacin da na ji tsõronku, sai Ubangijĩna Ya bã ni hukunci, kuma Ya sanya ni daga Manzanni."

26:22

وَتِلْكَ نِعْمَةٌ تَمُنُّهَا عَلَىَّ أَنْ عَبَّدتَّ بَنِىٓ إِسْرَٰٓءِيلَ

Watilka niAAmatun tamunnuha AAalayyaan AAabbadta banee isra-eel

"Kuma waccan ni'ima ce, kanã gõrint a kaina, dõmin kã bautar da Banĩ Isrã'ĩla."

26:23

قَالَ فِرْعَوْنُ وَمَا رَبُّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Qala firAAawnu wama rabbu alAAalameen

Fir'auna ya ce: "Kuma mene ne Ubangijin halittu?"

26:24

قَالَ رَبُّ ٱلسَّمَـٰوَٰتِ وَٱلْأَرْضِ وَمَا بَيْنَهُمَآ ۖ إِن كُنتُم مُّوقِنِينَ

Qala rabbu assamawatiwal-ardi wama baynahuma in kuntummooqineen

Ya ce: "Ubangijin sammai da ƙasa da abin da yake a tsakãninsu, idan kun kasance mãsu ƙarfin ĩmãni."

26:25

قَالَ لِمَنْ حَوْلَهُۥٓ أَلَا تَسْتَمِعُونَ

Qala liman hawlahu alatastamiAAoon

Ya ce wa waɗanda suke a gẽfensa, "Bã za ku saurãra ba?"

26:26

قَالَ رَبُّكُمْ وَرَبُّ ءَابَآئِكُمُ ٱلْأَوَّلِينَ

Qala rabbukum warabbu aba-ikumual-awwaleen

Ya ce: "Ubangijinku, kuma Ubangijin ubanninku na farko."

26:27

قَالَ إِنَّ رَسُولَكُمُ ٱلَّذِىٓ أُرْسِلَ إِلَيْكُمْ لَمَجْنُونٌ

Qala inna rasoolakumu allatheeorsila ilaykum lamajnoon

Ya ce: "Lalle ne Manzonku, wanda aka aiko zuwa gare ku, haƙi ƙa, mahaukaci ne."

26:28

قَالَ رَبُّ ٱلْمَشْرِقِ وَٱلْمَغْرِبِ وَمَا بَيْنَهُمَآ ۖ إِن كُنتُمْ تَعْقِلُونَ

Qala rabbu almashriqi walmaghribiwama baynahuma in kuntum taAAqiloon

Ya ce: "Ubangijin mafitar rãnã da maɓũyarta da abin dayake a tsakaninsu, idan kun kasance kunã hankalta."

26:29

قَالَ لَئِنِ ٱتَّخَذْتَ إِلَـٰهًا غَيْرِى لَأَجْعَلَنَّكَ مِنَ ٱلْمَسْجُونِينَ

Qala la-ini ittakhathta ilahanghayree laajAAalannaka mina almasjooneen

Ya ce: "Lalle ne idan ka riƙi wani abin bautãwa wanĩna haƙĩƙa, inã sanyã ka daga ɗaurarru."

26:30

قَالَ أَوَلَوْ جِئْتُكَ بِشَىْءٍ مُّبِينٍ

Qala awa law ji/tuka bishay-in mubeen

Ya ce: "Ashe, kuma kõ dã nã zõ maka da wani, abu mai bayyanãwa?"

26:31

قَالَ فَأْتِ بِهِۦٓ إِن كُنتَ مِنَ ٱلصَّـٰدِقِينَ

Qala fa/ti bihi in kunta mina assadiqeen

Ya ce: "To, ka zõ da shi idan ka kasance daga, mãsu gaskiya."

26:32

فَأَلْقَىٰ عَصَاهُ فَإِذَا هِىَ ثُعْبَانٌ مُّبِينٌ

Faalqa AAasahu fa-ithahiya thuAAbanun mubeen

Sai ya jẽfa sandarsa, sai ga ta kumurci bayyananne.

26:33

وَنَزَعَ يَدَهُۥ فَإِذَا هِىَ بَيْضَآءُ لِلنَّـٰظِرِينَ

WanazaAAa yadahu fa-itha hiya baydaolinnathireen

Kuma ya fizge hannunsa, sai ga shi fari ga mãsu kallo.

26:34

قَالَ لِلْمَلَإِ حَوْلَهُۥٓ إِنَّ هَـٰذَا لَسَـٰحِرٌ عَلِيمٌ

Qala lilmala-i hawlahu inna hathalasahirun AAaleem

(Fir'auna) ya ce ga mashãwarta a gẽfensa, "Lalle ne, wannan haƙĩƙa, masihirci ne, mai ilmi!

26:35

يُرِيدُ أَن يُخْرِجَكُم مِّنْ أَرْضِكُم بِسِحْرِهِۦ فَمَاذَا تَأْمُرُونَ

Yureedu an yukhrijakum min ardikumbisihrihi famatha ta/muroon

"Yanã son ya fitar da ku daga ƙasarku game da sihirinSa. To mẽne ne kuke shãwartãwa?"

26:36

قَالُوٓا۟ أَرْجِهْ وَأَخَاهُ وَٱبْعَثْ فِى ٱلْمَدَآئِنِ حَـٰشِرِينَ

Qaloo arjih waakhahu wabAAathfee almada-ini hashireen

Suka ce: "Ka jinkirtar da shi, shĩ da ɗan'uwansa, kuma ka aika mãsu gayya a cikin birãne."

26:37

يَأْتُوكَ بِكُلِّ سَحَّارٍ عَلِيمٍ

Ya/tooka bikulli sahharin AAaleem

"Zã su zõ maka da dukkan mai yawan sihiri masani."

26:38

فَجُمِعَ ٱلسَّحَرَةُ لِمِيقَـٰتِ يَوْمٍ مَّعْلُومٍ

FajumiAAa assaharatu limeeqatiyawmin maAAloom

Sai aka tãra masihirta dõmin ajalin yini sananne.

26:39

وَقِيلَ لِلنَّاسِ هَلْ أَنتُم مُّجْتَمِعُونَ

Waqeela linnasi hal antummujtamiAAoon

Kuma aka ce wa mutãne "Kõ kũ mãsu tãruwã ne?

26:40

لَعَلَّنَا نَتَّبِعُ ٱلسَّحَرَةَ إِن كَانُوا۟ هُمُ ٱلْغَـٰلِبِينَ

LaAAallana nattabiAAu assaharatain kanoo humu alghalibeen

"Tsammãninmu mu bi masihirta, idan sun kasance sũ ne marinjãya."

26:41

فَلَمَّا جَآءَ ٱلسَّحَرَةُ قَالُوا۟ لِفِرْعَوْنَ أَئِنَّ لَنَا لَأَجْرًا إِن كُنَّا نَحْنُ ٱلْغَـٰلِبِينَ

Falamma jaa assaharatuqaloo lifirAAawna a-inna lana laajran in kunnanahnu alghalibeen

To, a lõkacin da masihirta suka jẽ suka ce wa Fir'auna,"Shin, lalle ne, haƙĩƙa munã da ijãra idan mun kasance mũ ne marinjãya?"

26:42

قَالَ نَعَمْ وَإِنَّكُمْ إِذًا لَّمِنَ ٱلْمُقَرَّبِينَ

Qala naAAam wa-innakum ithanlamina almuqarrabeen

Ya ce: "Na'am! Kuma lalle ne, kũ ne a lõkacin haƙĩƙa muƙarrabai."

26:43

قَالَ لَهُم مُّوسَىٰٓ أَلْقُوا۟ مَآ أَنتُم مُّلْقُونَ

Qala lahum moosa alqoo maantum mulqoon

Mũsã ya ce musu, "Ku jẽfa abin da kuke mãsu jẽfãwa."

26:44

فَأَلْقَوْا۟ حِبَالَهُمْ وَعِصِيَّهُمْ وَقَالُوا۟ بِعِزَّةِ فِرْعَوْنَ إِنَّا لَنَحْنُ ٱلْغَـٰلِبُونَ

Faalqaw hibalahum waAAisiyyahumwaqaloo biAAizzati firAAawna inna lanahnualghaliboon

Sai suka jẽfa igiyõyinsu, da sandunansu, kuma suka ce: "Da ƙarfin Fir'auna lalle ne mũ, haƙĩƙa, mũ ne marinjãya."

26:45

فَأَلْقَىٰ مُوسَىٰ عَصَاهُ فَإِذَا هِىَ تَلْقَفُ مَا يَأْفِكُونَ

Faalqa moosa AAasahufa-itha hiya talqafu ma ya/fikoon

Sai Mũsa ya jẽfa sandarsa, sai ga ta tanã harhaɗe abin da suke yi na ƙarya.

26:46

فَأُلْقِىَ ٱلسَّحَرَةُ سَـٰجِدِينَ

Faolqiya assaharatu sajideen

Sai aka jẽfar da masihirta sunã mãsu sujada.

26:47

قَالُوٓا۟ ءَامَنَّا بِرَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Qaloo amanna birabbialAAalameen

Suka ce: "Mun yi ĩmãni da Ubangijin halitta."

26:48

رَبِّ مُوسَىٰ وَهَـٰرُونَ

Rabbi moosa waharoon

"Ubangijin Mũsa da Hãrũna."

26:49

قَالَ ءَامَنتُمْ لَهُۥ قَبْلَ أَنْ ءَاذَنَ لَكُمْ ۖ إِنَّهُۥ لَكَبِيرُكُمُ ٱلَّذِى عَلَّمَكُمُ ٱلسِّحْرَ فَلَسَوْفَ تَعْلَمُونَ ۚ لَأُقَطِّعَنَّ أَيْدِيَكُمْ وَأَرْجُلَكُم مِّنْ خِلَـٰفٍ وَلَأُصَلِّبَنَّكُمْ أَجْمَعِينَ

Qala amantum lahu qabla an athanalakum innahu lakabeerukumu allathee AAallamakumu assihrafalasawfa taAAlamoona laoqattiAAanna aydiyakum waarjulakummin khilafin walaosallibannakum ajmaAAeen

Ya ce: "Ashe, kun yi ĩmãni sabõda shĩ, a gabãnin in yi muku izni? Lalle ne shi, haƙĩƙa babbanku ne wanda ya kõya muku sihirin, to, zã ku sani. Lalle ne haƙĩƙa, zan kakkãtse hannuwanku da kafãfunku a tarnaƙi, kuma haƙĩƙa, zan tsĩrẽ ku gabã ɗaya."

26:50

قَالُوا۟ لَا ضَيْرَ ۖ إِنَّآ إِلَىٰ رَبِّنَا مُنقَلِبُونَ

Qaloo la dayra innaila rabbina munqaliboon

Suka ce: "Bãbu wata cũta! Lalle ne mũ mãsu jũyãwa ne zuwa ga Ubangijinmu."

26:51

إِنَّا نَطْمَعُ أَن يَغْفِرَ لَنَا رَبُّنَا خَطَـٰيَـٰنَآ أَن كُنَّآ أَوَّلَ ٱلْمُؤْمِنِينَ

Inna natmaAAu an yaghfira lanarabbuna khatayana an kunnaawwala almu/mineen

"Lalle ne mu munã kwaɗayin Ubangijinmu, Ya gãfarta mana kurakuranmu dõmin mun kasance farkon mãsu ĩmãni."

26:52

۞ وَأَوْحَيْنَآ إِلَىٰ مُوسَىٰٓ أَنْ أَسْرِ بِعِبَادِىٓ إِنَّكُم مُّتَّبَعُونَ

Waawhayna ila moosaan asri biAAibadee innakum muttabaAAoon

Kuma Muka aika zuwa ga Mũsã cẽwa ka yi tafiyar dare da bãyiNa, lalle ne kũ waɗanda ake biyã ne.

26:53

فَأَرْسَلَ فِرْعَوْنُ فِى ٱلْمَدَآئِنِ حَـٰشِرِينَ

Faarsala firAAawnu fee almada-ini hashireen

Sai Fir'auna ya aika mãsu gayya a cikin birãne.

26:54

إِنَّ هَـٰٓؤُلَآءِ لَشِرْذِمَةٌ قَلِيلُونَ

Inna haola-i lashirthimatunqaleeloon

"Lalle ne, waɗannan, haƙĩƙa, ƙungiya ce kaɗan."

26:55

وَإِنَّهُمْ لَنَا لَغَآئِظُونَ

Wa-innahum lana lagha-ithoon

"Kuma lalle ne sũ, a gare Mu, Mãsu fusãtarwa ne."

26:56

وَإِنَّا لَجَمِيعٌ حَـٰذِرُونَ

Wa-inna lajameeAAun hathiroon

"Kuma lalle ne mũ haƙĩƙa gabã ɗaya mãsu sauna ne."

26:57

فَأَخْرَجْنَـٰهُم مِّن جَنَّـٰتٍ وَعُيُونٍ

Faakhrajnahum min jannatinwaAAuyoon

Sai Muka fitar da su daga gonaki da marẽmari.

26:58

وَكُنُوزٍ وَمَقَامٍ كَرِيمٍ

Wakunoozin wamaqamin kareem

Da taskõki da mazauni mai kyau.

26:59

كَذَٰلِكَ وَأَوْرَثْنَـٰهَا بَنِىٓ إِسْرَٰٓءِيلَ

Kathalika waawrathnahabanee isra-eel

Kamar haka! Kuma Muka gãdar da su ga Banĩ Isrãĩla.

26:60

فَأَتْبَعُوهُم مُّشْرِقِينَ

FaatbaAAoohum mushriqeen

Sai suka bĩ su sunã mãsu fita a lõkacin hũdõwar rãnã.

26:61

فَلَمَّا تَرَٰٓءَا ٱلْجَمْعَانِ قَالَ أَصْحَـٰبُ مُوسَىٰٓ إِنَّا لَمُدْرَكُونَ

Falamma taraa aljamAAaniqala as-habu moosa innalamudrakoon

Sa'an nan a lõkacin da jama'a biyu suka ga jũna, sai abõkan Mũsã suka ce: "Lalle ne mũ haƙĩ ƙa, waɗanda ake riska ne."

26:62

قَالَ كَلَّآ ۖ إِنَّ مَعِىَ رَبِّى سَيَهْدِينِ

Qala kalla inna maAAiya rabbeesayahdeen

Ya ce: "Kayya! Lalle ne Ubangijina Yanã tare da ni, zai shiryar da ni."

26:63

فَأَوْحَيْنَآ إِلَىٰ مُوسَىٰٓ أَنِ ٱضْرِب بِّعَصَاكَ ٱلْبَحْرَ ۖ فَٱنفَلَقَ فَكَانَ كُلُّ فِرْقٍ كَٱلطَّوْدِ ٱلْعَظِيمِ

Faawhayna ila moosaani idrib biAAasaka albahra fanfalaqafakana kullu firqin kattawdi alAAatheem

Sai Muka yi wahayi zuwa ga Mũsã cẽwa "Ka dõki tẽku da sandarka." Sai tẽku ta tsãge, kõwane tsãgi ya kasance kamar falalen dũtse mai girma.

26:64

وَأَزْلَفْنَا ثَمَّ ٱلْـَٔاخَرِينَ

Waazlafna thamma al-akhareen

Kuma Muka kusantar da waɗansu mutãne a can.

26:65

وَأَنجَيْنَا مُوسَىٰ وَمَن مَّعَهُۥٓ أَجْمَعِينَ

Waanjayna moosa waman maAAahuajmaAAeen

Kuma Muka tsĩrar da Mũsã da waɗanda suke tãre da shi gabã ɗaya.

26:66

ثُمَّ أَغْرَقْنَا ٱلْـَٔاخَرِينَ

Thumma aghraqna al-akhareen

Sa'an nan kuma Muka nutsar da waɗansu mutãnen.

26:67

إِنَّ فِى ذَٰلِكَ لَـَٔايَةً ۖ وَمَا كَانَ أَكْثَرُهُم مُّؤْمِنِينَ

Inna fee thalika laayatan wamakana aktharuhum mu/mineen

Lalle ne a cikin wannan akwai ãyã, kuma mafi yawansu ba su kasance mãsu ĩmãni ba.

26:68

وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلْعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ

Wa-inna rabbaka lahuwa alAAazeezu arraheem

Kuma lalle ne Ubangijinka, kaƙĩƙa, Shĩ ne Mabũwayi, Mai jin ƙai.

26:69

وَٱتْلُ عَلَيْهِمْ نَبَأَ إِبْرَٰهِيمَ

Watlu AAalayhim nabaa ibraheem

Kuma ka karanta, a kansu, lãbãrin Ibrãhĩm.

26:70

إِذْ قَالَ لِأَبِيهِ وَقَوْمِهِۦ مَا تَعْبُدُونَ

Ith qala li-abeehi waqawmihi mataAAbudoon

A sã'ilin da ya ce wa ubansa da mutãnensa, "Mẽne ne kuke bauta wa?"

26:71

قَالُوا۟ نَعْبُدُ أَصْنَامًا فَنَظَلُّ لَهَا عَـٰكِفِينَ

Qaloo naAAbudu asnamanfanathallu laha AAakifeen

Suka ce: "Munã bauta wa gumãka, sabõda haka munã yini mãsu lazimta a gare su."

26:72

قَالَ هَلْ يَسْمَعُونَكُمْ إِذْ تَدْعُونَ

Qala hal yasmaAAoonakum ithtadAAoon

Ya ce: "Shin, sunã jin ku, a lõkacin da kuke kira?"

26:73

أَوْ يَنفَعُونَكُمْ أَوْ يَضُرُّونَ

Aw yanfaAAoonakum aw yadurroon

"Kõ kuwa sunã amfãnin ku, kõ sunã cũtar ku?"

26:74

قَالُوا۟ بَلْ وَجَدْنَآ ءَابَآءَنَا كَذَٰلِكَ يَفْعَلُونَ

Qaloo bal wajadna abaanakathalika yafAAaloon

Suka ce: "Ã'a mun sãmĩ ubanninmu, kamar haka ne suke aikatãwa."

26:75

قَالَ أَفَرَءَيْتُم مَّا كُنتُمْ تَعْبُدُونَ

Qala afaraaytum ma kuntumtaAAbudoon

Ya ce: "Shin to, kun ga abin da kuka kasance kunã bautã wa?"

26:76

أَنتُمْ وَءَابَآؤُكُمُ ٱلْأَقْدَمُونَ

Antum waabaokumu al-aqdamoon

"Kũ da ubanninku mafi daɗẽwa?"

26:77

فَإِنَّهُمْ عَدُوٌّ لِّىٓ إِلَّا رَبَّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Fa-innahum AAaduwwun lee illa rabbaalAAalameen

"To lalle ne, sũ maƙiya ne a gare ni, fãce Ubangijin halittu."

26:78

ٱلَّذِى خَلَقَنِى فَهُوَ يَهْدِينِ

Allathee khalaqanee fahuwa yahdeen

"Wanda Ya halitta ni, sa'an nan Yanã shiryar da ni."

26:79

وَٱلَّذِى هُوَ يُطْعِمُنِى وَيَسْقِينِ

Wallathee huwa yutAAimuneewayasqeen

"Kuma Wanda Yake Shĩ ne Yake ciyar da ni, kuma Yanã shãyar da ni."

26:80

وَإِذَا مَرِضْتُ فَهُوَ يَشْفِينِ

Wa-itha maridtu fahuwayashfeen

"Kuma idan na yi jiyya, to, Shĩ ne Yake warkar da ni."

26:81

وَٱلَّذِى يُمِيتُنِى ثُمَّ يُحْيِينِ

Wallathee yumeetunee thummayuhyeen

"Kuma wanda Yake matar da ni, sa'an nan Ya rãyar da ni."

26:82

وَٱلَّذِىٓ أَطْمَعُ أَن يَغْفِرَ لِى خَطِيٓـَٔتِى يَوْمَ ٱلدِّينِ

Wallathee atmaAAu anyaghfira lee khatee-atee yawma addeen

"Kuma wanda Yake inã kwaɗayin Ya gãfarta mini kurãkuraina, a rãnar sãkamako."

26:83

رَبِّ هَبْ لِى حُكْمًا وَأَلْحِقْنِى بِٱلصَّـٰلِحِينَ

Rabbi hab lee hukman waalhiqneebissaliheen

"Ya Ubangijĩna! Ka ba ni hukunci, kuma Ka riskar da ni ga sãlihai."

26:84

وَٱجْعَل لِّى لِسَانَ صِدْقٍ فِى ٱلْـَٔاخِرِينَ

WajAAal lee lisana sidqinfee al-akhireen

"Kuma Ka sanya mini harshen gaskiya a cikin mutãnen ƙarshe."

26:85

وَٱجْعَلْنِى مِن وَرَثَةِ جَنَّةِ ٱلنَّعِيمِ

WajAAalnee min warathati jannati annaAAeem

"Kuma Ka sanya ni daga magãdan Aljannar ni'ima."

26:86

وَٱغْفِرْ لِأَبِىٓ إِنَّهُۥ كَانَ مِنَ ٱلضَّآلِّينَ

Waghfir li-abee innahu kanamina addalleen

"Kuma Ka gãfarta wa ubãna, lalle ne shi, ya kasance daga ɓatattu."

26:87

وَلَا تُخْزِنِى يَوْمَ يُبْعَثُونَ

Wala tukhzinee yawma yubAAathoon

"Kuma kada Ka kunyata ni a rãnar da ake tãyar da su."

26:88

يَوْمَ لَا يَنفَعُ مَالٌ وَلَا بَنُونَ

Yawma la yanfaAAu malun walabanoon

"A rãnar da dũkiya bã ta amfãni, kuma ɗiya bã su yi."

26:89

إِلَّا مَنْ أَتَى ٱللَّهَ بِقَلْبٍ سَلِيمٍ

Illa man ata Allahabiqalbin saleem

"Fãce wanda ya jẽ wa Allah da zũciya mai tsarki."

26:90

وَأُزْلِفَتِ ٱلْجَنَّةُ لِلْمُتَّقِينَ

Waozlifati aljannatu lilmuttaqeen

Kuma aka kusantar da Aljanna ga mãsu taƙawa.

26:91

وَبُرِّزَتِ ٱلْجَحِيمُ لِلْغَاوِينَ

Waburrizati aljaheemu lilghaween

Kuma aka fitar da wutã babba dõmin halakakku.

26:92

وَقِيلَ لَهُمْ أَيْنَ مَا كُنتُمْ تَعْبُدُونَ

Waqeela lahum ayna ma kuntumtaAAbudoon

Kuma aka ce musu, "Inã abin da kuka kasance kunã bautawa?"

26:93

مِن دُونِ ٱللَّهِ هَلْ يَنصُرُونَكُمْ أَوْ يَنتَصِرُونَ

Min dooni Allahi hal yansuroonakumaw yantasiroon

"Baicin Allah? Shin sunã tamakon ku kõ kuwa sunã tsare kansu?"

26:94

فَكُبْكِبُوا۟ فِيهَا هُمْ وَٱلْغَاوُۥنَ

Fakubkiboo feeha hum walghawoon

Sai aka kikkife su a cikinta, su da halakakkun.

26:95

وَجُنُودُ إِبْلِيسَ أَجْمَعُونَ

Wajunoodu ibleesa ajmaAAoon

Da rundunar Ibilĩsa gabã ɗaya.

26:96

قَالُوا۟ وَهُمْ فِيهَا يَخْتَصِمُونَ

Qaloo wahum feeha yakhtasimoon

Suka ce: alhãli sunã a cikinta sunã yin husũma,

26:97

تَٱللَّهِ إِن كُنَّا لَفِى ضَلَـٰلٍ مُّبِينٍ

Tallahi in kunna lafeedalalin mubeen

"Rantsuwa da Allah! Lalle ne mun kasance, haƙĩƙa, a cikin ɓata bayyananna."

26:98

إِذْ نُسَوِّيكُم بِرَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Ith nusawweekum birabbi alAAalameen

"A lõkacin da muke daidaita ku da Ubangijin halittu.

26:99

وَمَآ أَضَلَّنَآ إِلَّا ٱلْمُجْرِمُونَ

Wama adallana illaalmujrimoon

"Kuma bãbu abin da ya ɓatar da mu fãce mãsu laifi."

26:100

فَمَا لَنَا مِن شَـٰفِعِينَ

Fama lana min shafiAAeen

"Sabõda haka bã mu da waɗansu macẽta."

26:101

وَلَا صَدِيقٍ حَمِيمٍ

Wala sadeeqin hameem

"Kuma bã mu da abõki, masõyi."

26:102

فَلَوْ أَنَّ لَنَا كَرَّةً فَنَكُونَ مِنَ ٱلْمُؤْمِنِينَ

Falaw anna lana karratan fanakoonamina almu/mineen

"Sabõda haka dã lalle munã da (dãmar) kõmawa, dõmin mu kasance daga mũminai!"

26:103

إِنَّ فِى ذَٰلِكَ لَـَٔايَةً ۖ وَمَا كَانَ أَكْثَرُهُم مُّؤْمِنِينَ

Inna fee thalika laayatan wamakana aktharuhum mu/mineen

Lalle ne, a cikin wancan akwai ãyã, kuma mafi yawansu, bã su kasance mũminai ba.

26:104

وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلْعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ

Wa-inna rabbaka lahuwa alAAazeezu arraheem

Kuma lalle ne, Ubangijinka, Shi ne Mabuwãyi, Mai jin ƙai.

26:105

كَذَّبَتْ قَوْمُ نُوحٍ ٱلْمُرْسَلِينَ

Kaththabat qawmu noohinalmursaleen

Mutãnen Nũhu sun ƙaryata Manzanni.

26:106

إِذْ قَالَ لَهُمْ أَخُوهُمْ نُوحٌ أَلَا تَتَّقُونَ

Ith qala lahum akhoohum noohunala tattaqoon

A lõkacin da ɗan'uwansu, Nũhu, ya ce musu, "Shin, bã zã ku yi taƙawa ba?"

26:107

إِنِّى لَكُمْ رَسُولٌ أَمِينٌ

Innee lakum rasoolun ameen

"Lalle ne, zuwa gare ku, ni Manzo ne amintacce."

26:108

فَٱتَّقُوا۟ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ

Fattaqoo Allaha waateeAAoon

"To, ku bi Allah da taƙawa, kuma ku yi mini ɗã'ã."

26:109

وَمَآ أَسْـَٔلُكُمْ عَلَيْهِ مِنْ أَجْرٍ ۖ إِنْ أَجْرِىَ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Wama as-alukum AAalayhi min ajrin inajriya illa AAala rabbi alAAalameen

"Kuma bã ni tambayar ku wata ijãra a kansa. Ijãrãtã ba ta zama ba fãce daga Ubangijin halittu."

26:110

فَٱتَّقُوا۟ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ

Fattaqoo Allaha waateeAAoon

"Sabõda haka, ku bi Allah da taƙawa, kuma ku yi mini ɗã'ã."

26:111

۞ قَالُوٓا۟ أَنُؤْمِنُ لَكَ وَٱتَّبَعَكَ ٱلْأَرْذَلُونَ

Qaloo anu/minu laka wattabaAAakaal-arthaloon

Suka ce: "Ashe, zã mu yi ĩmãni sabõda kai alhãli kuwa mafiya ƙasƙanci sun bi ka?"

26:112

قَالَ وَمَا عِلْمِى بِمَا كَانُوا۟ يَعْمَلُونَ

Qala wama AAilmee bimakanoo yaAAmaloon

Ya ce: "Kuma bã ni da sani ga abin da suka kasance sanã aikatãwa."

26:113

إِنْ حِسَابُهُمْ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّى ۖ لَوْ تَشْعُرُونَ

In hisabuhum illa AAalarabbee law tashAAuroon

"Hisãbinsu bai zama ba fãce ga Ubangijina, dã kunã sansancẽwa."

26:114

وَمَآ أَنَا۠ بِطَارِدِ ٱلْمُؤْمِنِينَ

Wama ana bitaridialmu/mineen

"Ban zama mai kõre mũminai ba."

26:115

إِنْ أَنَا۠ إِلَّا نَذِيرٌ مُّبِينٌ

In ana illa natheerunmubeen

"Nĩ ba kõwa ba ne sai mai gargaɗi mai bayyanãwa."

26:116

قَالُوا۟ لَئِن لَّمْ تَنتَهِ يَـٰنُوحُ لَتَكُونَنَّ مِنَ ٱلْمَرْجُومِينَ

Qaloo la-in lam tantahi yanoohu latakoonanna mina almarjoomeen

Suka ce: "Lalle ne, idan ba ka hanu ba, yã Nũhu, (daga maganarka,) haƙĩƙa, kanã kasancẽwa daga waɗanda ake jẽfewa"

26:117

قَالَ رَبِّ إِنَّ قَوْمِى كَذَّبُونِ

Qala rabbi inna qawmee kaththaboon

Ya ce: "Yã Ubangijĩna! Lalle ne mutãnena sun ƙaryatã ni."

26:118

فَٱفْتَحْ بَيْنِى وَبَيْنَهُمْ فَتْحًا وَنَجِّنِى وَمَن مَّعِىَ مِنَ ٱلْمُؤْمِنِينَ

Faftah baynee wabaynahum fathanwanajjinee waman maAAiya mina almu/mineen

"Sai ka yi hukunci, a tsakãnĩna da tsakãninsu tabbataccen hukanci, kuma ka tsĩrar da ni, da waɗanda suke tãre da ni daga mũminai."

26:119

فَأَنجَيْنَـٰهُ وَمَن مَّعَهُۥ فِى ٱلْفُلْكِ ٱلْمَشْحُونِ

Faanjaynahu waman maAAahu feealfulki almashhoon

Sai Muka tsĩrar da shi, shi da waɗanda suke tãre da shi, a cikin jirgi wanda aka yi wa lõdi.

26:120

ثُمَّ أَغْرَقْنَا بَعْدُ ٱلْبَاقِينَ

Thumma aghraqna baAAdu albaqeen

Sa'an nan Muka nutsar a bãyan haka, da sauran.

26:121

إِنَّ فِى ذَٰلِكَ لَـَٔايَةً ۖ وَمَا كَانَ أَكْثَرُهُم مُّؤْمِنِينَ

Inna fee thalika laayatan wamakana aktharuhum mu/mineen

Lalle ne a cikin wannan akwai ãyã, kuma mafi yawansu, ba su kasance mãsu ĩmãni ba.

26:122

وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلْعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ

Wa-inna rabbaka lahuwa alAAazeezu arraheem

Kuma Lalle ne, Ubangijinka, haƙĩƙa, Shĩ ne Mabuwãyi, Mai Rahama.

26:123

كَذَّبَتْ عَادٌ ٱلْمُرْسَلِينَ

Kaththabat AAadun almursaleen

Ãdãwa sun ƙaryata Manzanni.

26:124

إِذْ قَالَ لَهُمْ أَخُوهُمْ هُودٌ أَلَا تَتَّقُونَ

Ith qala lahum akhoohumhoodun ala tattaqoon

A lõkacin da ɗan'uwansu, Hũdu ya ce musu, "Bã zã ku yi taƙawa ba?"

26:125

إِنِّى لَكُمْ رَسُولٌ أَمِينٌ

Innee lakum rasoolun ameen

"Lalle ne ni, zuwa gare ku, haƙĩƙa, Manzo ne, amintacce."

26:126

فَٱتَّقُوا۟ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ

Fattaqoo Allaha waateeAAoon

"Sabõda haka ku bi Allah da taƙawa, kuma ku yi mini ɗã'ã."

26:127

وَمَآ أَسْـَٔلُكُمْ عَلَيْهِ مِنْ أَجْرٍ ۖ إِنْ أَجْرِىَ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Wama as-alukum AAalayhi min ajrin inajriya illa AAala rabbi alAAalameen

"Kuma bã ni tambayar wata ijãra a kansa. Ijãrãta ba ta zama ba, fãce daga Ubangijin halittu."

26:128

أَتَبْنُونَ بِكُلِّ رِيعٍ ءَايَةً تَعْبَثُونَ

Atabnoona bikulli reeAAin ayatantaAAbathoon

"Shin, kunã yin ginin sitadiyo a kõwane tsauni ne, kunã yin wãsa?"

26:129

وَتَتَّخِذُونَ مَصَانِعَ لَعَلَّكُمْ تَخْلُدُونَ

Watattakhithoona masaniAAalaAAallakum takhludoon

"Kuma kunã riƙon matsãrar ruwa, tsammãninku, ku dawwama?"

26:130

وَإِذَا بَطَشْتُم بَطَشْتُمْ جَبَّارِينَ

Wa-itha batashtum batashtumjabbareen

"Kuma idan kun yi damƙa, sai ku yi damƙar kunã mãsu tanƙwasãwa."

26:131

فَٱتَّقُوا۟ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ

Fattaqoo Allaha waateeAAoon

"To ku bi Allah da taƙawa, kuma ku yi mini ɗã'ã."

26:132

وَٱتَّقُوا۟ ٱلَّذِىٓ أَمَدَّكُم بِمَا تَعْلَمُونَ

Wattaqoo allathee amaddakumbima taAAlamoon

"Ku ji tsõron wanda Ya taimake ku da abin da kuka sani."

26:133

أَمَدَّكُم بِأَنْعَـٰمٍ وَبَنِينَ

Amaddakum bi-anAAamin wabaneen

"Ya taimake ku da dabbõbin ni'ima da ɗiya."

26:134

وَجَنَّـٰتٍ وَعُيُونٍ

Wajannatin waAAuyoon

"Da gõnaki da marẽmari."

26:135

إِنِّىٓ أَخَافُ عَلَيْكُمْ عَذَابَ يَوْمٍ عَظِيمٍ

Innee akhafu AAalaykum AAathabayawmin AAatheem

"Lalle ne nĩ, inã ji muku tsõron azãbar wani yini mai girma."

26:136

قَالُوا۟ سَوَآءٌ عَلَيْنَآ أَوَعَظْتَ أَمْ لَمْ تَكُن مِّنَ ٱلْوَٰعِظِينَ

Qaloo sawaon AAalaynaawaAAathta am lam takun mina alwaAAitheen

Suka ce: "Daidai ne a kanmu: Kã yi wa'azi kõ ba ka kasance daga mãsu wa'azi ba."

26:137

إِنْ هَـٰذَآ إِلَّا خُلُقُ ٱلْأَوَّلِينَ

In hatha illa khuluqual-awwaleen

"Wannan abu bai zamõ ba fãce hãlãyen mutãnen farko."

26:138

وَمَا نَحْنُ بِمُعَذَّبِينَ

Wama nahnu bimuAAaththabeen

"Kuma mũ ba mu zama waɗanda ake yi wa azãba ba."

26:139

فَكَذَّبُوهُ فَأَهْلَكْنَـٰهُمْ ۗ إِنَّ فِى ذَٰلِكَ لَـَٔايَةً ۖ وَمَا كَانَ أَكْثَرُهُم مُّؤْمِنِينَ

Fakaththaboohu faahlaknahuminna fee thalika laayatan wama kanaaktharuhum mu/mineen

Sabõda haka suka ƙaryata shi, sai Muka halakar da sũ. Lalle ne a cikin wannan akwai ãyã, kuma mafi yawansu ba su kasance mãsu ĩmãni ba.

26:140

وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلْعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ

Wa-inna rabbaka lahuwa alAAazeezu arraheem

Kuma lalle ne, Ubangijinka, haƙĩƙa, Shi ne Mabuwãyi, Mai jin ƙai.

26:141

كَذَّبَتْ ثَمُودُ ٱلْمُرْسَلِينَ

Kaththabat thamoodu almursaleen

Samũdãwa sun ƙaryata Manzanni.

26:142

إِذْ قَالَ لَهُمْ أَخُوهُمْ صَـٰلِحٌ أَلَا تَتَّقُونَ

Ith qala lahum akhoohum salihunala tattaqoon

A lõkacin da ɗan'uwansu Sãlihu ya ce: "Shin, bã zã ku bi Allah da taƙawa ba?"

26:143

إِنِّى لَكُمْ رَسُولٌ أَمِينٌ

Innee lakum rasoolun ameen

"Lalle ne nĩ zuwã gare ku, Manzo ne, amintacce."

26:144

فَٱتَّقُوا۟ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ

Fattaqoo Allaha waateeAAoon

"Sabõda haka ku bi Allah da taƙawa, kuma ku yi mini ɗã'ã.

26:145

وَمَآ أَسْـَٔلُكُمْ عَلَيْهِ مِنْ أَجْرٍ ۖ إِنْ أَجْرِىَ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Wama as-alukum AAalayhi min ajrin inajriya illa AAala rabbi alAAalameen

"Kuma bã ni tambayar ku wata ijãra a kansa. Ijãrãta ba ta zama ba fãce da a Ubangijin halittu."

26:146

أَتُتْرَكُونَ فِى مَا هَـٰهُنَآ ءَامِنِينَ

Atutrakoona fee ma hahunaamineen

"Shin, anã barin ku a cikin abin da yake a nan, kunã amintattu?"

26:147

فِى جَنَّـٰتٍ وَعُيُونٍ

Fee jannatin waAAuyoon

"A cikin gõnaki da marẽmari."

26:148

وَزُرُوعٍ وَنَخْلٍ طَلْعُهَا هَضِيمٌ

WazurooAAin wanakhlin talAAuhahadeem

"Da shuke-shuke da dabĩ nai, 'ya'yan itãcensu hirtsi mãsu narkẽwa a ciki?"

26:149

وَتَنْحِتُونَ مِنَ ٱلْجِبَالِ بُيُوتًا فَـٰرِهِينَ

Watanhitoona mina aljibalibuyootan fariheen

"Kuma kunã sassaƙa gidãje daga duwãtsu, kunã mãsu alfãhari?"

26:150

فَٱتَّقُوا۟ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ

Fattaqoo Allaha waateeAAoon

"Sabõda haka ku bi Allah da taƙawa, kuma ku yi mini ɗã'ã."

26:151

وَلَا تُطِيعُوٓا۟ أَمْرَ ٱلْمُسْرِفِينَ

Wala tuteeAAoo amraalmusrifeen

"Kada ku yi ɗã'ã ga umurnin maɓarnata."

26:152

ٱلَّذِينَ يُفْسِدُونَ فِى ٱلْأَرْضِ وَلَا يُصْلِحُونَ

Allatheena yufsidoona fee al-ardiwala yuslihoon

"Waɗanda suke yin ɓarna a cikin ƙasa, kuma bã su kyautatãwa."

26:153

قَالُوٓا۟ إِنَّمَآ أَنتَ مِنَ ٱلْمُسَحَّرِينَ

Qaloo innama anta mina almusahhareen

Suka ce: "Kai daga mãsu sihiri kurum kake."

26:154

مَآ أَنتَ إِلَّا بَشَرٌ مِّثْلُنَا فَأْتِ بِـَٔايَةٍ إِن كُنتَ مِنَ ٱلصَّـٰدِقِينَ

Ma anta illa basharun mithlunafa/ti bi-ayatin in kunta mina assadiqeena

"Bã kõwa kake ba, fãce mutum kamarmu. To, kã zo da wata ãyã idan kã kasance daga mãsu gaskiya."

26:155

قَالَ هَـٰذِهِۦ نَاقَةٌ لَّهَا شِرْبٌ وَلَكُمْ شِرْبُ يَوْمٍ مَّعْلُومٍ

Qala hathihi naqatunlaha shirbun walakum shirbu yawmin maAAloom

Ya ce: "Wannan rãkuma ce tanã da shan yini, kuma kunã da shan yini sasanne."

26:156

وَلَا تَمَسُّوهَا بِسُوٓءٍ فَيَأْخُذَكُمْ عَذَابُ يَوْمٍ عَظِيمٍ

Wala tamassooha bisoo-infaya/khuthakum AAathabu yawmin AAatheem

"Kada ku shãfe ta da cũta har azãbar yini mai girmã ta shãfe ku."

26:157

فَعَقَرُوهَا فَأَصْبَحُوا۟ نَـٰدِمِينَ

FaAAaqarooha faasbahoonadimeen

Sai suka sõke ta sa'an nan suka wãyi gari sunã mãsu nadãma.

26:158

فَأَخَذَهُمُ ٱلْعَذَابُ ۗ إِنَّ فِى ذَٰلِكَ لَـَٔايَةً ۖ وَمَا كَانَ أَكْثَرُهُم مُّؤْمِنِينَ

Faakhathahumu alAAathabu innafee thalika laayatan wama kanaaktharuhum mu/mineen

Sabõda haka azãba ta kãma su. Lalle ne a cikin wannan akwai ãyã, kuma mafi yawansu, ba su kasance mãsu ĩmãni ba.

26:159

وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلْعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ

Wa-inna rabbaka lahuwa alAAazeezu arraheem

Lalle ne Ubangijinka, haƙĩ ƙa, Shĩ ne Mabuwayi, Mai jin ƙai.

26:160

كَذَّبَتْ قَوْمُ لُوطٍ ٱلْمُرْسَلِينَ

Kaththabat qawmu lootinalmursaleen

Mutãnen Lũɗu sun ƙaryata Manzanni.

26:161

إِذْ قَالَ لَهُمْ أَخُوهُمْ لُوطٌ أَلَا تَتَّقُونَ

Ith qala lahum akhoohum lootunala tattaqoon

A lõkacin da ɗan'uwansu, Lũɗu ya ce musu, "Bã zã ku yi taƙawa ba?"

26:162

إِنِّى لَكُمْ رَسُولٌ أَمِينٌ

Innee lakum rasoolun ameen

"Lalle ne nĩ, zuwa gare ku, Manzõ ne, amintacce."

26:163

فَٱتَّقُوا۟ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ

Fattaqoo Allaha waateeAAoon

"Sabõda haka ku bi Allah da taƙawa, kuma ku yi mini ɗã'ã."

26:164

وَمَآ أَسْـَٔلُكُمْ عَلَيْهِ مِنْ أَجْرٍ ۖ إِنْ أَجْرِىَ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Wama as-alukum AAalayhi min ajrin inajriya illa AAala rabbi alAAalameen

"Kuma bã ni tambayar ku wata ijãra, Ijãrãta ba ta zama ba fãce daga Ubangijin halittu."

26:165

أَتَأْتُونَ ٱلذُّكْرَانَ مِنَ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Ata/toona aththukranamina alAAalameen

"Shin kunã jẽ wa maza daga cikin talikai?"

26:166

وَتَذَرُونَ مَا خَلَقَ لَكُمْ رَبُّكُم مِّنْ أَزْوَٰجِكُم ۚ بَلْ أَنتُمْ قَوْمٌ عَادُونَ

Watatharoona ma khalaqa lakumrabbukum min azwajikum bal antum qawmun AAadoon

"Kuma kunã barin abin da Ubangijinku Ya halitta muku daga mãtanku? Ã'a, ku mutãne ne mãsu ƙẽtarẽwa!"

26:167

قَالُوا۟ لَئِن لَّمْ تَنتَهِ يَـٰلُوطُ لَتَكُونَنَّ مِنَ ٱلْمُخْرَجِينَ

Qaloo la-in lam tantahi yalootu latakoonanna mina almukhrajeen

Suka ce: "Lalle ne haƙĩƙa idan ba ka hanu ba, yã Lũɗu! Tĩlas ne kanã kasancẽwa daga waɗanda ake fitarwa (daga gari)."

26:168

قَالَ إِنِّى لِعَمَلِكُم مِّنَ ٱلْقَالِينَ

Qala innee liAAamalikum mina alqaleen

Ya ce: "Lalle ne ga aikinku, haƙĩƙa, inã daga mãsu ƙinsa."

26:169

رَبِّ نَجِّنِى وَأَهْلِى مِمَّا يَعْمَلُونَ

Rabbi najjinee waahlee mimmayaAAmaloon

"Ya Ubangijina! Ka tsĩrar da ni da iyãlĩna daga abin da suke aikatãwa."

26:170

فَنَجَّيْنَـٰهُ وَأَهْلَهُۥٓ أَجْمَعِينَ

Fanajjaynahu waahlahu ajmaAAeen

Sabõda haka Muka tsĩrar da shi, Shi da mutãnensa gabã ɗaya.

26:171

إِلَّا عَجُوزًا فِى ٱلْغَـٰبِرِينَ

Illa AAajoozan fee alghabireen

Fãce wata tsõhuwa a cikin mãsu wanzuwa.

26:172

ثُمَّ دَمَّرْنَا ٱلْـَٔاخَرِينَ

Thumma dammarna al-akhareen

Sa'an nan kuma Muka darkãke wasu.

26:173

وَأَمْطَرْنَا عَلَيْهِم مَّطَرًا ۖ فَسَآءَ مَطَرُ ٱلْمُنذَرِينَ

Waamtarna AAalayhim mataranfasaa mataru almunthareen

Kuma Muka yi ruwan sama a kansu ruwa, sai dai ruwan waɗanda ake yi wa gargaɗi ya mũnana.

26:174

إِنَّ فِى ذَٰلِكَ لَـَٔايَةً ۖ وَمَا كَانَ أَكْثَرُهُم مُّؤْمِنِينَ

Inna fee thalika laayatan wamakana aktharuhum mu/mineen

Lalle ne ga wannan, akwai ãyã, kuma mafi yawansu bã su kasance mãsu ĩmãni ba.

26:175

وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلْعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ

Wa-inna rabbaka lahuwa alAAazeezu arraheem

Kuma lalle ne Ubangijinka, haƙĩƙa, Shĩ ne Mabuwãyi, Mai jin ƙai.

26:176

كَذَّبَ أَصْحَـٰبُ لْـَٔيْكَةِ ٱلْمُرْسَلِينَ

Kaththaba as-habual-aykati almursaleen

Ma'abũta ƙunci sun ƙaryata Manzanni.

26:177

إِذْ قَالَ لَهُمْ شُعَيْبٌ أَلَا تَتَّقُونَ

Ith qala lahum shuAAaybun alatattaqoon

A lõkacin da Shu'aibu ya ce musu, "Bã zã ku yi taƙawa ba?"

26:178

إِنِّى لَكُمْ رَسُولٌ أَمِينٌ

Innee lakum rasoolun ameen

"Lalle ne ni, zuwa gare ku, Manzo ne, amintacce."

26:179

فَٱتَّقُوا۟ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ

Fattaqoo Allaha waateeAAoon

"Sabõda haka ku bi Allah da taƙawa kuma ku yi mini ɗã'ã."

26:180

وَمَآ أَسْـَٔلُكُمْ عَلَيْهِ مِنْ أَجْرٍ ۖ إِنْ أَجْرِىَ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Wama as-alukum AAalayhi min ajrin inajriya illa AAala rabbi alAAalameen

"Kuma ba ni tambayar ku wata ijãra a kansa. Ijãrata ba ta zama ba fãce daga Ubangijin halittu."

26:181

۞ أَوْفُوا۟ ٱلْكَيْلَ وَلَا تَكُونُوا۟ مِنَ ٱلْمُخْسِرِينَ

Awfoo alkayla wala takoonoo minaalmukhsireen

"Ku cika mũdu, kuma kada ku kasance daga mãsu sanyãwar hasãra (ga mutãne)."

26:182

وَزِنُوا۟ بِٱلْقِسْطَاسِ ٱلْمُسْتَقِيمِ

Wazinoo bilqistasialmustaqeem

"Kuma ku yi awo da sikẽli daidaitacce."

26:183

وَلَا تَبْخَسُوا۟ ٱلنَّاسَ أَشْيَآءَهُمْ وَلَا تَعْثَوْا۟ فِى ٱلْأَرْضِ مُفْسِدِينَ

Wala tabkhasoo annasaashyaahum wala taAAthaw fee al-ardimufsideen

"Kuma kada ku nakasa wa mutãne abũbuwansu kuma kada ku yi fasãdi a cikin ƙasa kuna mãsu ɓarna."

26:184

وَٱتَّقُوا۟ ٱلَّذِى خَلَقَكُمْ وَٱلْجِبِلَّةَ ٱلْأَوَّلِينَ

Wattaqoo allathee khalaqakumwaljibillata al-awwaleen

"Kuma ku ji tsõron Allah wanda Ya halitta ku, kũ da jama'ar farko."

26:185

قَالُوٓا۟ إِنَّمَآ أَنتَ مِنَ ٱلْمُسَحَّرِينَ

Qaloo innama anta mina almusahhareen

Suka ce: "Kai dai daga waɗanda suke sihirtattu kawai ne."

26:186

وَمَآ أَنتَ إِلَّا بَشَرٌ مِّثْلُنَا وَإِن نَّظُنُّكَ لَمِنَ ٱلْكَـٰذِبِينَ

Wama anta illa basharunmithluna wa-in nathunnuka lamina alkathibeen

"Kuma bã kõwa kake ba, fãce mutum kamarmu kuma lalle ne munã zaton ka, haƙĩƙa, daga maƙaryata."

26:187

فَأَسْقِطْ عَلَيْنَا كِسَفًا مِّنَ ٱلسَّمَآءِ إِن كُنتَ مِنَ ٱلصَّـٰدِقِينَ

Faasqit AAalayna kisafan minaassama-i in kunta mina assadiqeen

"To ka jẽfo wani ɓaɓɓake daga sama a kanmu, idan ka kasance daga mãsu gaskiya."

26:188

قَالَ رَبِّىٓ أَعْلَمُ بِمَا تَعْمَلُونَ

Qala rabbee aAAlamu bimataAAmaloon

Ya ce: "Ubangijĩna ne Mafi sani ga abin da kuke aikatãwa."

26:189

فَكَذَّبُوهُ فَأَخَذَهُمْ عَذَابُ يَوْمِ ٱلظُّلَّةِ ۚ إِنَّهُۥ كَانَ عَذَابَ يَوْمٍ عَظِيمٍ

Fakaththaboohu faakhathahumAAathabu yawmi aththullati innahu kanaAAathaba yawmin AAatheem

Sai suka ƙaiyatã shi, sabõda haka, azãbar rãnar girgije ta kãma su. Lalle ne ita, tã kasance azãbar yini mai girma.

26:190

إِنَّ فِى ذَٰلِكَ لَـَٔايَةً ۖ وَمَا كَانَ أَكْثَرُهُم مُّؤْمِنِينَ

Inna fee thalika laayatan wamakana aktharuhum mu/mineen

Lalle a cikin wancan haƙĩka akwai ãya, amma mafi yawansu ba su kasance mãsu ĩmãni ba.

26:191

وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلْعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ

Wa-inna rabbaka lahuwa alAAazeezu arraheem

Kuma lalle Ubangijĩnka, haƙĩƙa, Shĩ ne Mabuwãyi, Mai jin ƙai.

26:192

وَإِنَّهُۥ لَتَنزِيلُ رَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Wa-innahu latanzeelu rabbi alAAalameen

Kuma lalle shi (Alƙur'ãni), haƙĩƙa, saukarwar Ubangijinhalittu ne.

26:193

نَزَلَ بِهِ ٱلرُّوحُ ٱلْأَمِينُ

Nazala bihi arroohu al-ameen

Rũhi amintacce ne ya sauka da shi.

26:194

عَلَىٰ قَلْبِكَ لِتَكُونَ مِنَ ٱلْمُنذِرِينَ

AAala qalbika litakoona mina almunthireen

A kan zũciyarka, dõmin ka kasance daga mãsu gargaɗi.

26:195

بِلِسَانٍ عَرَبِىٍّ مُّبِينٍ

Bilisanin AAarabiyyin mubeen

Da harshe na Larabci mai bayãni.

26:196

وَإِنَّهُۥ لَفِى زُبُرِ ٱلْأَوَّلِينَ

Wa-innahu lafee zuburi al-awwaleen

Kuma lalle shin, haƙĩƙa, yanã a cikin litattafan (Manzannin) farko.

26:197

أَوَلَمْ يَكُن لَّهُمْ ءَايَةً أَن يَعْلَمَهُۥ عُلَمَـٰٓؤُا۟ بَنِىٓ إِسْرَٰٓءِيلَ

Awa lam yakun lahum ayatan anyaAAlamahu AAulamao banee isra-eel

Ashe, bai kasance ãyã ba a gare su, ya zama Mãlaman Banĩ Isrã'ĩla sun san shi?

26:198

وَلَوْ نَزَّلْنَـٰهُ عَلَىٰ بَعْضِ ٱلْأَعْجَمِينَ

Walaw nazzalnahu AAala baAAdial-aAAjameen

Kuma dã mun saukar da shi a kan sãshen Ajamãwa,

26:199

فَقَرَأَهُۥ عَلَيْهِم مَّا كَانُوا۟ بِهِۦ مُؤْمِنِينَ

Faqaraahu AAalayhim ma kanoobihi mu/mineen

Ya karanta shi a kansu, ba su kasance sabõda shi mãsu ĩmãni ba.

26:200

كَذَٰلِكَ سَلَكْنَـٰهُ فِى قُلُوبِ ٱلْمُجْرِمِينَ

Kathalika salaknahu feequloobi almujrimeen

Kamar wancan ne! Muka shigar da shi a cikin zukãtan mãsu laifi.

26:201

لَا يُؤْمِنُونَ بِهِۦ حَتَّىٰ يَرَوُا۟ ٱلْعَذَابَ ٱلْأَلِيمَ

La yu/minoona bihi hattayarawoo alAAathaba al-aleem

Bã zã su yi ĩmãni da shĩ ba sai sun ga azãbar nan mai raɗadi.

26:202

فَيَأْتِيَهُم بَغْتَةً وَهُمْ لَا يَشْعُرُونَ

Faya/tiyahum baghtatan wahum layashAAuroon

Sai ta taho musu kwatsam, alhãli kuwa sũ, ba su sansance ba.

26:203

فَيَقُولُوا۟ هَلْ نَحْنُ مُنظَرُونَ

Fayaqooloo hal nahnu muntharoon

Sai su ce: "Shin, mu waɗanda ake yi wa jinkiri ne?"

26:204

أَفَبِعَذَابِنَا يَسْتَعْجِلُونَ

AfabiAAathabina yastaAAjiloon

Ashe, to, da azãbarMu suke nẽman gaggãwa?

26:205

أَفَرَءَيْتَ إِن مَّتَّعْنَـٰهُمْ سِنِينَ

Afaraayta in mattaAAnahum sineen

Ashe, to, kã gani, idan Muka jĩshe su daɗi a shẽkaru,

26:206

ثُمَّ جَآءَهُم مَّا كَانُوا۟ يُوعَدُونَ

Thumma jaahum ma kanooyooAAadoon

Sa'an nan abin da suka kasance anã yi musu wa'adi (da shi) ya jẽ musu,

26:207

مَآ أَغْنَىٰ عَنْهُم مَّا كَانُوا۟ يُمَتَّعُونَ

Ma aghna AAanhum ma kanooyumattaAAoon

Abin da suka kasance anã jĩshe su dãɗin bã zai tunkuɗe azãba ba daga gare su.

26:208

وَمَآ أَهْلَكْنَا مِن قَرْيَةٍ إِلَّا لَهَا مُنذِرُونَ

Wama ahlakna min qaryatin illalaha munthiroon

Kuma bã Mu halakar da wata alƙarya ba fãce tanã da mãsu gargaɗi.

26:209

ذِكْرَىٰ وَمَا كُنَّا ظَـٰلِمِينَ

Thikra wama kunnathalimeen

Dõmin tunãtarwa, kuma ba Mu kasance Mãsu zãlunci ba.

26:210

وَمَا تَنَزَّلَتْ بِهِ ٱلشَّيَـٰطِينُ

Wama tanazzalat bihi ashshayateen

Kuma (Alƙur'ãni) Shaiɗãnu ba su ɗõra sauka da shĩba.

26:211

وَمَا يَنۢبَغِى لَهُمْ وَمَا يَسْتَطِيعُونَ

Wama yanbaghee lahum wamayastateeAAoon

Kuma bã ya kamãta a gare su (su Shaiɗãnu su sauka da shi), kuma ba su iyãwa.

26:212

إِنَّهُمْ عَنِ ٱلسَّمْعِ لَمَعْزُولُونَ

Innahum AAani assamAAilamaAAzooloona

Lalle ne sũ, daga saurãre, haƙĩƙa, waɗanda aka nĩsantar ne.

26:213

فَلَا تَدْعُ مَعَ ٱللَّهِ إِلَـٰهًا ءَاخَرَ فَتَكُونَ مِنَ ٱلْمُعَذَّبِينَ

Fala tadAAu maAAa Allahi ilahanakhara fatakoona mina almuAAaththabeen

Sabõda haka, kada ka kira wani abin bautãwa na dabam tãre da Allah, sai ka kasance daga waɗanda ake yi wa azãba.

26:214

وَأَنذِرْ عَشِيرَتَكَ ٱلْأَقْرَبِينَ

Waanthir AAasheerataka al-aqrabeen

Kuma ka yi gargaɗi ga danginka mafiya kusanci.

26:215

وَٱخْفِضْ جَنَاحَكَ لِمَنِ ٱتَّبَعَكَ مِنَ ٱلْمُؤْمِنِينَ

Wakhfid janahakalimani ittabaAAaka mina almu/mineen

Kuma ka sassauta fikãfikanka ga wanda ya bĩ ka daga mũminai.

26:216

فَإِنْ عَصَوْكَ فَقُلْ إِنِّى بَرِىٓءٌ مِّمَّا تَعْمَلُونَ

Fa-in AAasawka faqul innee baree-onmimma taAAmaloon

Sa'an nan idan suka sãɓã maka to ka ce: "Lalle nĩ, barrantacce ne daga abin da kuko aikatãwa."

26:217

وَتَوَكَّلْ عَلَى ٱلْعَزِيزِ ٱلرَّحِيمِ

Watawakkal AAala alAAazeezi arraheem

Kuma ka dõgara ga Mabuwãyi, Mai jin ƙai.

26:218

ٱلَّذِى يَرَىٰكَ حِينَ تَقُومُ

Allathee yaraka heenataqoom

Wanda Yake ganin ka a lõkacin da kake tãshi tsaye.

26:219

وَتَقَلُّبَكَ فِى ٱلسَّـٰجِدِينَ

Wataqallubaka fee assajideen

Da jujjuyãwarka a cikin mãsu yin sujada.

26:220

إِنَّهُۥ هُوَ ٱلسَّمِيعُ ٱلْعَلِيمُ

Innahu huwa assameeAAu alAAaleem

Lalle Shi, Shi ne Mai ji, Masani.

26:221

هَلْ أُنَبِّئُكُمْ عَلَىٰ مَن تَنَزَّلُ ٱلشَّيَـٰطِينُ

Hal onabbi-okum AAala man tanazzaluashshayateen

Shin, (kunã so) in gaya muku a kan wanda Shaiɗãnnu kan sauka?

26:222

تَنَزَّلُ عَلَىٰ كُلِّ أَفَّاكٍ أَثِيمٍ

Tanazzalu AAala kulli affakinatheem

Sukan sauka a kan dukkan maƙaryaci, mai zunubi.

26:223

يُلْقُونَ ٱلسَّمْعَ وَأَكْثَرُهُمْ كَـٰذِبُونَ

Yulqoona assamAAa waaktharuhum kathiboon

Sunã jẽfa (abin da suka) ji, alhãli kuwa mafi yawansu maƙaryata ne.

26:224

وَٱلشُّعَرَآءُ يَتَّبِعُهُمُ ٱلْغَاوُۥنَ

WashshuAAaraoyattabiAAuhumu alghawoon

Kuma mawãƙa halakakku ne ke bin su.

26:225

أَلَمْ تَرَ أَنَّهُمْ فِى كُلِّ وَادٍ يَهِيمُونَ

Alam tara annahum fee kulli wadinyaheemoon

Shin, ba ku cẽwa, lalle ne sũ, cikin kõwane rango sunã yin ɗimuwa (su ƙẽtare haddi) ba?

26:226

وَأَنَّهُمْ يَقُولُونَ مَا لَا يَفْعَلُونَ

Waannahum yaqooloona ma layafAAaloon

Kuma lalle ne, sũ, sunã faɗin abin da bã su aikatãwa?

26:227

إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُوا۟ وَعَمِلُوا۟ ٱلصَّـٰلِحَـٰتِ وَذَكَرُوا۟ ٱللَّهَ كَثِيرًا وَٱنتَصَرُوا۟ مِنۢ بَعْدِ مَا ظُلِمُوا۟ ۗ وَسَيَعْلَمُ ٱلَّذِينَ ظَلَمُوٓا۟ أَىَّ مُنقَلَبٍ يَنقَلِبُونَ

Illa allatheena amanoowaAAamiloo assalihati wathakaroo Allahakatheeran wantasaroo min baAAdi ma thulimoowasayaAAlamu allatheena thalamoo ayyamunqalabin yanqaliboon

Fãce waɗanda suka yi ĩmãni suka aikata ayyukan ƙwarai, kuma suka ambaci Allah da yawa, kuma suka rãma zãlunci, daga bãyan an zãlunce su. Kuma waɗanda suka yi zãlunci, zã su sani a wace majũya suke jũyãwa.