MyAwqat
EnglishEnglish
Arabicالعربية
Malayalamമലയാളം
Urduاردو
Hindiहिन्दी
Bengaliবাংলা
Tamilதமிழ்
Teluguతెలుగు
Chinese中文
Japanese日本語
Korean한국어
RussianРусский
FrenchFrançais
TurkishTürkçe
MalayBahasa Melayu
IndonesianIndonesia
SomaliSoomaali
GermanDeutsch
SpanishEspañol
PortuguesePortuguês
SwahiliKiswahili
Thaiไทย
Persianفارسی
Hebrewעברית
Kurdishکوردی
HausaHausa
Amharicአማርኛ
Gujaratiગુજરાતી
Kannadaಕನ್ನಡ
Pashtoپښتو
ItalianItaliano
37

Surah As-Saffat

الصافات

Those who set the Ranks

182 verses · Makkiyah · Revelation order 56

بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَـٰنِ ٱلرَّحِيمِ
37:1

وَٱلصَّـٰٓفَّـٰتِ صَفًّا

Wassaffati saffa

Inã rantsuwa da mãsu yin sahu-sahu (a cikin salla kõ yãƙi).

Tafsir Al-Muyassar: أقسم الله تعالى بالملائكة تصف في عبادتها صفوفًا متراصة، وبالملائكة تزجر السحاب وتسوقه بأمر الله، وبالملائكة تتلو ذكر الله وكلامه تعالى. إن معبودكم -أيها الناس- لواحد لا شريك له، فأخلصوا له العبادة والطاعة. ويقسم الله بما شاء مِن خلقه، أما المخلوق فلا يجوز له القسم إلا بالله، فالحلف بغير الله شرك.
37:2

فَٱلزَّٰجِرَٰتِ زَجْرًا

Fazzajirati zajra

Sa'an nan mãsu yin tsãwa dõmin gargaɗi.

Tafsir Al-Muyassar: هو خالق السموات والأرض وما بينهما، ومدبِّر الشمس في مطالعها ومغاربها.
37:3

فَٱلتَّـٰلِيَـٰتِ ذِكْرًا

Fattaliyati thikra

Sa'an nan da mãsu karãtun abin tunãtarwa.

Tafsir Al-Muyassar: إنَّا زينَّا السماء الدنيا بزينة هي النجوم.
37:4

إِنَّ إِلَـٰهَكُمْ لَوَٰحِدٌ

Inna ilahakum lawahid

Lalle Abin bautawarku haƙĩƙa ¦aya ne.

Tafsir Al-Muyassar: وحفظنا السماء بالنجوم مِن كل شيطان متمرِّد عاتٍ رجيم.
37:5

رَّبُّ ٱلسَّمَـٰوَٰتِ وَٱلْأَرْضِ وَمَا بَيْنَهُمَا وَرَبُّ ٱلْمَشَـٰرِقِ

Rabbu assamawati wal-ardiwama baynahuma warabbu almashariq

Ubangijin sammai da ƙasã da abin da ke tsakãninsu, kuma Ubangijin wurãren fitar rãnã.

Tafsir Al-Muyassar: لا تستطيع الشياطين أن تصل إلى الملأ الأعلى، وهي السموات ومَن فيها مِن الملائكة، فتستمع إليهم إذا تكلموا بما يوحيه الله تعالى مِن شرعه وقدره، ويُرْجَمون بالشهب من كل جهة; طردًا لهم عن الاستماع، ولهم في الدار الآخرة عذاب دائم موجع.
37:6

إِنَّا زَيَّنَّا ٱلسَّمَآءَ ٱلدُّنْيَا بِزِينَةٍ ٱلْكَوَاكِبِ

Inna zayyanna assamaaaddunya bizeenatin alkawakib

Lalle Mũ, Mun ƙãwatãr da sama ta kusa da wata ƙawa, watau taurãri.

Tafsir Al-Muyassar: لا تستطيع الشياطين أن تصل إلى الملأ الأعلى، وهي السموات ومَن فيها مِن الملائكة، فتستمع إليهم إذا تكلموا بما يوحيه الله تعالى مِن شرعه وقدره، ويُرْجَمون بالشهب من كل جهة؛ طردًا لهم عن الاستماع، ولهم في الدار الآخرة عذاب دائم موجع.
37:7

وَحِفْظًا مِّن كُلِّ شَيْطَـٰنٍ مَّارِدٍ

Wahifthan min kulli shaytaninmarid

Kuma sunã tsari daga dukan Shaiɗan mai tsaurin kai.

Tafsir Al-Muyassar: إلا مَنِ اختطف من الشياطين الخطفة، وهي الكلمة يسمعها من السماء بسرعة، فيلقيها إلى الذي تحته، ويلقيها الآخر إلى الذي تحته، فربما أدركه الشهاب المضيء قبل أن يلقيها، وربما ألقاها بقَدَر الله تعالى قبل أن يأتيه الشهاب، فيحرقه فيذهب بها الآخر إلى الكهنة، فيكذبون معها مائة كذبة.
37:8

لَّا يَسَّمَّعُونَ إِلَى ٱلْمَلَإِ ٱلْأَعْلَىٰ وَيُقْذَفُونَ مِن كُلِّ جَانِبٍ

La yassammaAAoona ila almala-ial-aAAla wayuqthafoona min kulli janib

Bã zã su iya saurãre zuwa ga jama'a mafi ɗaukaka (Malã'iku) ba, kuma anã jĩfar su daga kõwane gẽfe.

Tafsir Al-Muyassar: فاسأل -أيها الرسول- منكري البعث أَهُم أشد خلقًا أم من خلقنا من هذه المخلوقات؟ إنا خلقنا أباهم آدم من طين لزج، يلتصق بعضه ببعض.
37:9

دُحُورًا ۖ وَلَهُمْ عَذَابٌ وَاصِبٌ

Duhooran walahum AAathabun wasib

Dõmin tunkuɗẽwa kuma sunã da wata azãba tabbatacciya.

Tafsir Al-Muyassar: بل عجبتَ -أيها الرسول- من تكذيبهم وإنكارهم البعث، وأعجب من إنكارهم وأبلغ أنهم يستهزئون بك، ويسخرون من قولك.
37:10

إِلَّا مَنْ خَطِفَ ٱلْخَطْفَةَ فَأَتْبَعَهُۥ شِهَابٌ ثَاقِبٌ

Illa man khatifa alkhatfatafaatbaAAahu shihabun thaqib

Fãce wanda ya fizgi wata kalma, sai yũla mai haske ta bĩ shi.

Tafsir Al-Muyassar: وإذا ذكِّروا بما نسوه أو غَفَلوا عنه لا ينتفعون بهذا الذكر ولا يتدبَّرون.
37:11

فَٱسْتَفْتِهِمْ أَهُمْ أَشَدُّ خَلْقًا أَم مَّنْ خَلَقْنَآ ۚ إِنَّا خَلَقْنَـٰهُم مِّن طِينٍ لَّازِبٍۭ

Fastaftihim ahum ashaddu khalqan amman khalaqna inna khalaqnahum min teeninlazib

Ka tambaye su: "Shin sũ ne mafi wuya ga halittawa, kõ, kuwa waɗanda Muka halitta?" Lalle Mũ, Mun halitta su daga lãkã mai ɗauri.

37:12

بَلْ عَجِبْتَ وَيَسْخَرُونَ

Bal AAajibta wayaskharoon

Ã'a, kã yi mãmãki, alhãli kuwa sunã ta yin izgili.

37:13

وَإِذَا ذُكِّرُوا۟ لَا يَذْكُرُونَ

Wa-itha thukkiroo la yathkuroon

Kuma idan aka tunãtar da su, bã su tunãwa.

37:14

وَإِذَا رَأَوْا۟ ءَايَةً يَسْتَسْخِرُونَ

Wa-itha raaw ayatanyastaskhiroon

Idan suka ga wata ãyã, sai su dinga yin izgili.

37:15

وَقَالُوٓا۟ إِنْ هَـٰذَآ إِلَّا سِحْرٌ مُّبِينٌ

Waqaloo in hatha illasihrun mubeen

Kuma su ce, "Wannnan bã kõme ba, fãce sihiri, ne bayyananne."

37:16

أَءِذَا مِتْنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَـٰمًا أَءِنَّا لَمَبْعُوثُونَ

A-itha mitna wakunnaturaban waAAithaman a-innalamabAAoothoon

"Shin, idan mun mutu, kuma muka kasance turɓaya da kasũsuwa, ashe, lalle mũ tabbas waɗandaake tãyarwa ne?

37:17

أَوَءَابَآؤُنَا ٱلْأَوَّلُونَ

Awa abaona al-awwaloon

"Ashe kõ da ubanninmu na farko?"

37:18

قُلْ نَعَمْ وَأَنتُمْ دَٰخِرُونَ

Qul naAAam waantum dakhiroon

Ka ce: "Na'am alhãli kuwa kunã ƙasƙantattu."

37:19

فَإِنَّمَا هِىَ زَجْرَةٌ وَٰحِدَةٌ فَإِذَا هُمْ يَنظُرُونَ

Fa-innama hiya zajratun wahidatunfa-itha hum yanthuroon

Tsãwa guda kawai ce, sai gã su, sunã dũbi.

37:20

وَقَالُوا۟ يَـٰوَيْلَنَا هَـٰذَا يَوْمُ ٱلدِّينِ

Waqaloo ya waylana hathayawmu addeen

Kuma su ce: "Yã bonenmu! Wannan ita ce rãnar sakamako."

37:21

هَـٰذَا يَوْمُ ٱلْفَصْلِ ٱلَّذِى كُنتُم بِهِۦ تُكَذِّبُونَ

Hatha yawmu alfasli allatheekuntum bihi tukaththiboon

Wannan ita ce rãnar rarrabẽwa wadda kuka kasance kuna ƙaryatãwa.

37:22

۞ ٱحْشُرُوا۟ ٱلَّذِينَ ظَلَمُوا۟ وَأَزْوَٰجَهُمْ وَمَا كَانُوا۟ يَعْبُدُونَ

Ohshuroo allatheena thalamoowaazwajahum wama kanoo yaAAbudoon

Ku tãra waɗanda suka yi zãlunci, da abõkan haɗinsu, da abin da suka kasance sunã bautãwa.

37:23

مِن دُونِ ٱللَّهِ فَٱهْدُوهُمْ إِلَىٰ صِرَٰطِ ٱلْجَحِيمِ

Min dooni Allahi fahdoohum ilasirati aljaheem

Wanin Allah, sabõda haka ku shiryar da su zuwa ga hanyar Jahĩm.

37:24

وَقِفُوهُمْ ۖ إِنَّهُم مَّسْـُٔولُونَ

Waqifoohum innahum masooloon

Kuma ku tsayar da su, lalle su, waɗanda ake yi wa tambaya ne.

37:25

مَا لَكُمْ لَا تَنَاصَرُونَ

Ma lakum la tanasaroon

Me ya sãme ku, bã ku taimakon jũna?

37:26

بَلْ هُمُ ٱلْيَوْمَ مُسْتَسْلِمُونَ

Bal humu alyawma mustaslimoon

Ã'a, sũ a yau, mãsu sallamãwa ne.

37:27

وَأَقْبَلَ بَعْضُهُمْ عَلَىٰ بَعْضٍ يَتَسَآءَلُونَ

Waaqbala baAAduhum AAala baAAdinyatasaaloon

Kuma sãshensu ya fuskanta ga sãshe, sunã tambayar jũna.

37:28

قَالُوٓا۟ إِنَّكُمْ كُنتُمْ تَأْتُونَنَا عَنِ ٱلْيَمِينِ

Qaloo innakum kuntum ta/toonanaAAani alyameen

Suka ce: "Lalle kũ, kun kasance kunã jẽ mana daga wajen dãma (inda muka amince)."

37:29

قَالُوا۟ بَل لَّمْ تَكُونُوا۟ مُؤْمِنِينَ

Qaloo bal lam takoonoo mu/mineen

Suka ce: "Ã'a, ba ku kasance mũminai ba.

37:30

وَمَا كَانَ لَنَا عَلَيْكُم مِّن سُلْطَـٰنٍۭ ۖ بَلْ كُنتُمْ قَوْمًا طَـٰغِينَ

Wama kana lanaAAalaykum min sultanin bal kuntum qawman tagheen

"Kuma wani dalĩli bai kasance ba gare mu a kanku. Ã'a, kun kasance mutãne ne mãsu kẽtare iyãka."

37:31

فَحَقَّ عَلَيْنَا قَوْلُ رَبِّنَآ ۖ إِنَّا لَذَآئِقُونَ

Fahaqqa AAalayna qawlu rabbinainna latha-iqoon

"Sabõda haka maganar Ubangijinmu ta wajaba a kanmu. Lalle mũ, mãsu ɗanɗanãwa ne."

37:32

فَأَغْوَيْنَـٰكُمْ إِنَّا كُنَّا غَـٰوِينَ

Faaghwaynakum inna kunnaghaween

"Sabõda haka muka ɓatar da ku. Lalle mũ, mun kasance ɓatattu."

37:33

فَإِنَّهُمْ يَوْمَئِذٍ فِى ٱلْعَذَابِ مُشْتَرِكُونَ

Fa-innahum yawma-ithin fee alAAathabimushtarikoon

To lalle sũ a rãnar nan, mãsu tãrayya ne a cikin azãbar.

37:34

إِنَّا كَذَٰلِكَ نَفْعَلُ بِٱلْمُجْرِمِينَ

Inna kathalika nafAAalu bilmujrimeen

Lalle Mũ, kamar haka Muke aikatãwa game, da mãsu laifi.

37:35

إِنَّهُمْ كَانُوٓا۟ إِذَا قِيلَ لَهُمْ لَآ إِلَـٰهَ إِلَّا ٱللَّهُ يَسْتَكْبِرُونَ

Innahum kanoo itha qeela lahumla ilaha illa Allahu yastakbiroon

Lalle sũ, sun kasance idan an ce musu: "Bãbu abin bautãwa, fãce Allah," sai su dõra girman kai.

37:36

وَيَقُولُونَ أَئِنَّا لَتَارِكُوٓا۟ ءَالِهَتِنَا لِشَاعِرٍ مَّجْنُونٍۭ

Wayaqooloona a-inna latarikoo alihatinalishaAAirin majnoon

Kuma sunã cẽwa, "Shin, mũ lalle mãsu barin gumãkanmu ne, sabõda maganar wani mawãƙi mahaukaci?

37:37

بَلْ جَآءَ بِٱلْحَقِّ وَصَدَّقَ ٱلْمُرْسَلِينَ

Bal jaa bilhaqqi wasaddaqaalmursaleen

Ã'a, yã zo da gaskiya kuma ya gaskata Manzanni.

37:38

إِنَّكُمْ لَذَآئِقُوا۟ ٱلْعَذَابِ ٱلْأَلِيمِ

Innakum latha-iqoo alAAathabial-aleem

Lalle kũ, haƙĩƙa mãsu ɗanɗana azãba mai raɗaɗi ne.

37:39

وَمَا تُجْزَوْنَ إِلَّا مَا كُنتُمْ تَعْمَلُونَ

Wama tujzawna illa makuntum taAAmaloon

Kuma bã zã a sãka muku ba fãce da abin da kuka kasance kunã aikatãwa.

37:40

إِلَّا عِبَادَ ٱللَّهِ ٱلْمُخْلَصِينَ

Illa AAibada Allahialmukhlaseen

Fãce bãyin Allah waɗanda aka tsarkake.

37:41

أُو۟لَـٰٓئِكَ لَهُمْ رِزْقٌ مَّعْلُومٌ

Ola-ika lahum rizqun maAAloom

Waɗannan sunã da abinci sananne.

37:42

فَوَٰكِهُ ۖ وَهُم مُّكْرَمُونَ

Fawakihu wahum mukramoon

'Ya'yan itãcen marmari, kuma sunã waɗanda ake girmamãwa.

37:43

فِى جَنَّـٰتِ ٱلنَّعِيمِ

Fee jannati annaAAeem

A cikin gidãjen Aljannar ni'ima.

37:44

عَلَىٰ سُرُرٍ مُّتَقَـٰبِلِينَ

AAala sururin mutaqabileen

A kan karagu, sunã mãsu fuskantar jũna.

37:45

يُطَافُ عَلَيْهِم بِكَأْسٍ مِّن مَّعِينٍۭ

Yutafu AAalayhim bika/sin min maAAeen

Anã kẽwayãwa a kansu da hinjãlan giya, ta daga waɗansu marẽmari.

37:46

بَيْضَآءَ لَذَّةٍ لِّلشَّـٰرِبِينَ

Baydaa laththatin lishsharibeen

Farã mai dãɗi ga mashãyan.

37:47

لَا فِيهَا غَوْلٌ وَلَا هُمْ عَنْهَا يُنزَفُونَ

La feeha ghawlun walahum AAanha yunzafoon

A cikinta bãbu jirĩ kuma ba su zama mãsu mãye daga gare ta ba,

37:48

وَعِندَهُمْ قَـٰصِرَٰتُ ٱلطَّرْفِ عِينٌ

WaAAindahum qasiratu attarfiAAeen

Kuma a wurinsu, akwai mãtan aure mãsu taƙaita kallonsu, mãsu manyan idãnu.

37:49

كَأَنَّهُنَّ بَيْضٌ مَّكْنُونٌ

Kaannahunna baydun maknoon

Kamar dai su ƙwai ne ɓõyayye.

37:50

فَأَقْبَلَ بَعْضُهُمْ عَلَىٰ بَعْضٍ يَتَسَآءَلُونَ

Faaqbala baAAduhum AAala baAAdinyatasaaloon

Sai sãshensu ya fuskanta a kan sãshe, sunã tambayar jũna.

37:51

قَالَ قَآئِلٌ مِّنْهُمْ إِنِّى كَانَ لِى قَرِينٌ

Qala qa-ilun minhum innee kanalee qareen

Wani mai magana daga cikinsu ya ce: "Lalle ni wani abõki ya kasance a gare ni (a dũniya)."

37:52

يَقُولُ أَءِنَّكَ لَمِنَ ٱلْمُصَدِّقِينَ

Yaqoolu a-innaka lamina almusaddiqeen

Yanã cewa, "Shin, kai lalle, kanã daga mãsu gaskatãwa ne?"

37:53

أَءِذَا مِتْنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَـٰمًا أَءِنَّا لَمَدِينُونَ

A-itha mitna wakunnaturaban waAAithaman a-innalamadeenoon

"Ashe, idan muka mutu, kuma muka, kasance turɓaya da kasũsuwa, ashe, lalle, mũ tabbas waɗanda ake sãka wa ne?"

37:54

قَالَ هَلْ أَنتُم مُّطَّلِعُونَ

Qala hal antum muttaliAAoon

(Mai maganar) ya ce: "Shin, kõ ku, mãsu tsinkãya ne (mu gan shi)?"

37:55

فَٱطَّلَعَ فَرَءَاهُ فِى سَوَآءِ ٱلْجَحِيمِ

FattalaAAa faraahu feesawa-i aljaheem

Sai ya tsinkãya, sai ya gan shi a cikin tsakar Jahim.

37:56

قَالَ تَٱللَّهِ إِن كِدتَّ لَتُرْدِينِ

Qala tallahi in kidtalaturdeen

Ya ce (masa), "Wallahi, lalle, kã yi kusa, haƙĩƙã, ka halakãni."

37:57

وَلَوْلَا نِعْمَةُ رَبِّى لَكُنتُ مِنَ ٱلْمُحْضَرِينَ

Walawla niAAmatu rabbee lakuntu minaalmuhdareen

"Kuma bã dõmin ni'imar Ubangijĩna ba, lalle, dã na kasance daga waɗanda ake halartarwa (tãre da kai a cikin wutã)."

37:58

أَفَمَا نَحْنُ بِمَيِّتِينَ

Afama nahnu bimayyiteen

"Shin fa, ba mu zama mãsu mutuwa ba."

37:59

إِلَّا مَوْتَتَنَا ٱلْأُولَىٰ وَمَا نَحْنُ بِمُعَذَّبِينَ

Illa mawtatana al-oolawama nahnu bimuAAaththabeen

"Sai mutuwarmu ta farko, kuma ba mu zama waɗanda ake azabtarwa ba?"

37:60

إِنَّ هَـٰذَا لَهُوَ ٱلْفَوْزُ ٱلْعَظِيمُ

Inna hatha lahuwa alfawzu alAAatheem

Lalle, wannan shĩ ne babban rabo mai girma.

37:61

لِمِثْلِ هَـٰذَا فَلْيَعْمَلِ ٱلْعَـٰمِلُونَ

Limithli hatha falyaAAmali alAAamiloon

Sabõda irin wannan, sai mãsu aiki su yi ta aikatãwa.

37:62

أَذَٰلِكَ خَيْرٌ نُّزُلًا أَمْ شَجَرَةُ ٱلزَّقُّومِ

Athalika khayrun nuzulan am shajaratuazzaqqoom

Shin wancan shĩ ne mafi zama alhẽri ga liyafa kõ itãciyar zaƙƙũm?

37:63

إِنَّا جَعَلْنَـٰهَا فِتْنَةً لِّلظَّـٰلِمِينَ

Inna jaAAalnahafitnatan liththalimeen

Lalle, Mũ, Mun sanya ta fitina ga. azzãlumai.

37:64

إِنَّهَا شَجَرَةٌ تَخْرُجُ فِىٓ أَصْلِ ٱلْجَحِيمِ

Innaha shajaratun takhruju fee aslialjaheem

Lalle ita wata itãciya ce wadda take fita daga asalin Jahĩm.

37:65

طَلْعُهَا كَأَنَّهُۥ رُءُوسُ ٱلشَّيَـٰطِينِ

TalAAuha kaannahu ruoosu ashshayateen

Gundarta, kamar dai shi kãnun Shaiɗan ne.

37:66

فَإِنَّهُمْ لَـَٔاكِلُونَ مِنْهَا فَمَالِـُٔونَ مِنْهَا ٱلْبُطُونَ

Fa-innahum laakiloona minhafamali-oona minha albutoon

To, lalle sũ haƙĩƙa mãsu ci ne daga gare ta. Sa'an nan mãsu cika cikuna ne daga gare ta.

37:67

ثُمَّ إِنَّ لَهُمْ عَلَيْهَا لَشَوْبًا مِّنْ حَمِيمٍ

Thumma inna lahum AAalayha lashawbanmin hameem

Sa'an nan lalle sunã da wani garwaye a kanta, daga ruwan zãfi.

37:68

ثُمَّ إِنَّ مَرْجِعَهُمْ لَإِلَى ٱلْجَحِيمِ

Thumma inna marjiAAahum la-ila aljaheem

Sa'an nan lalle makomarsu, haƙĩƙa, zuwa ga Jãhĩm take.

37:69

إِنَّهُمْ أَلْفَوْا۟ ءَابَآءَهُمْ ضَآلِّينَ

Innahum alfaw abaahum dalleen

Lalle sũ, sun iske ubanninsu batattu.

37:70

فَهُمْ عَلَىٰٓ ءَاثَـٰرِهِمْ يُهْرَعُونَ

Fahum AAala atharihimyuhraAAoon

Sabõda haka sũ, a kan gurãbunsu, suke gaggãwa.

37:71

وَلَقَدْ ضَلَّ قَبْلَهُمْ أَكْثَرُ ٱلْأَوَّلِينَ

Walaqad dalla qablahum aktharual-awwaleen

Kuma tabbas haƙĩƙa mafi yawan mutãnen farko sun ɓace a gabãninsu.

37:72

وَلَقَدْ أَرْسَلْنَا فِيهِم مُّنذِرِينَ

Walaqad arsalna feehim munthireen

Kuma tabbas haƙĩƙa, Mun aika mãsu gargaɗi a cikinsu.

37:73

فَٱنظُرْ كَيْفَ كَانَ عَـٰقِبَةُ ٱلْمُنذَرِينَ

Fanthur kayfa kanaAAaqibatu almunthareen

Sai ka dũba yadda ãƙibar waɗanda aka yi wa gargaɗi ta kasance.

37:74

إِلَّا عِبَادَ ٱللَّهِ ٱلْمُخْلَصِينَ

Illa AAibada Allahialmukhlaseen

Fãce bãyin Allah waɗanda aka tsarkake.

37:75

وَلَقَدْ نَادَىٰنَا نُوحٌ فَلَنِعْمَ ٱلْمُجِيبُونَ

Walaqad nadana noohunfalaniAAma almujeeboon

Kuma lalle, haƙĩƙa' Nũhu ya kira Mu. To, madalla da mãsu karɓãwa, Mu.

37:76

وَنَجَّيْنَـٰهُ وَأَهْلَهُۥ مِنَ ٱلْكَرْبِ ٱلْعَظِيمِ

Wanajjaynahu waahlahu mina alkarbialAAatheem

Kuma Mun tsĩrar da shi da mutãnensa daga bakin ciki babba.

37:77

وَجَعَلْنَا ذُرِّيَّتَهُۥ هُمُ ٱلْبَاقِينَ

WajaAAalna thurriyyatahu humualbaqeen

Muka sanya zurriyarsa sunã mãsu wanzuwa.

37:78

وَتَرَكْنَا عَلَيْهِ فِى ٱلْـَٔاخِرِينَ

Watarakna AAalayhi fee al-akhireen

Kuma Muka bar masa (yabo) a cikin jama'ar ƙarshe.

37:79

سَلَـٰمٌ عَلَىٰ نُوحٍ فِى ٱلْعَـٰلَمِينَ

Salamun AAala noohinfee alAAalameen

Aminci ya tabbata ga Nũhu, a cikin halittu.

37:80

إِنَّا كَذَٰلِكَ نَجْزِى ٱلْمُحْسِنِينَ

Inna kathalika najzee almuhsineen

Lalle Mũ kamar haka Muke sãka wa mãsu kyautatãwa.

37:81

إِنَّهُۥ مِنْ عِبَادِنَا ٱلْمُؤْمِنِينَ

Innahu min AAibadinaalmu/mineen

Lalle shi, yanã daga bãyinMu mũminai.

37:82

ثُمَّ أَغْرَقْنَا ٱلْـَٔاخَرِينَ

Thumma aghraqna al-akhareen

Sã'an nan Muka nutsar da waɗansunsu.

37:83

۞ وَإِنَّ مِن شِيعَتِهِۦ لَإِبْرَٰهِيمَ

Wa-inna min sheeAAatihi la-ibraheem

Kuma lalle daga ƙungiyarsa, haƙĩƙa, Ibrahĩm yake.

37:84

إِذْ جَآءَ رَبَّهُۥ بِقَلْبٍ سَلِيمٍ

Ith jaa rabbahu biqalbinsaleem

A lõkacin da ya je wa dangijinsa da zũciya kuɓutacciya.

37:85

إِذْ قَالَ لِأَبِيهِ وَقَوْمِهِۦ مَاذَا تَعْبُدُونَ

Ith qala li-abeehi waqawmihi mathataAAbudoon

A lõkacin da ya ce wa ubansa da mutãnensa, "Mẽne ne kuke bautãwa?"

37:86

أَئِفْكًا ءَالِهَةً دُونَ ٱللَّهِ تُرِيدُونَ

A-ifkan alihatan doona Allahitureedoon

"Shin, ƙiren ƙarya (wãtau) gumãka, wanin Allah, kuke bautãwa?"

37:87

فَمَا ظَنُّكُم بِرَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Fama thannukum birabbialAAalameen

"To, mẽne ne zatonku game da Ubangijin halittu?"

37:88

فَنَظَرَ نَظْرَةً فِى ٱلنُّجُومِ

Fanathara nathratanfee annujoom

Sai ya yi dũbi, dũba ta sõsai, a cikin taurãri.

37:89

فَقَالَ إِنِّى سَقِيمٌ

Faqala innee saqeem

Sã'an nan ya ce: "Nĩ mai rashin lãfiya ne."

37:90

فَتَوَلَّوْا۟ عَنْهُ مُدْبِرِينَ

Fatawallaw AAanhu mudbireen

Sai suka jũya ga barinsa, sunã mãsu jũyãwa da bãya.

37:91

فَرَاغَ إِلَىٰٓ ءَالِهَتِهِمْ فَقَالَ أَلَا تَأْكُلُونَ

Faragha ila alihatihimfaqala ala ta/kuloon

Sai ya karkata zuwa ga gumãkansu, sa'an nan ya ce: "Ashe bã zã ku ci ba?

37:92

مَا لَكُمْ لَا تَنطِقُونَ

Ma lakum la tantiqoon

"Me ya sãme ku, bã ku magana?"

37:93

فَرَاغَ عَلَيْهِمْ ضَرْبًۢا بِٱلْيَمِينِ

Faragha AAalayhim darban bilyameen

Sai ya zuba dũka a kansu da hannun dãma.

37:94

فَأَقْبَلُوٓا۟ إِلَيْهِ يَزِفُّونَ

Faaqbaloo ilayhi yaziffoon

Sai suka fuskanto zuwa gare shi, sunã gaggãwa.

37:95

قَالَ أَتَعْبُدُونَ مَا تَنْحِتُونَ

Qala ataAAbudoona ma tanhitoon

Ya ce, "Kunã bauta wa abin da kuke sassaƙawa,

37:96

وَٱللَّهُ خَلَقَكُمْ وَمَا تَعْمَلُونَ

Wallahu khalaqakum wamataAAmaloon

"Alhãli, Allah ne Ya halitta ku game da abin da kuke aikatãwa?"

37:97

قَالُوا۟ ٱبْنُوا۟ لَهُۥ بُنْيَـٰنًا فَأَلْقُوهُ فِى ٱلْجَحِيمِ

Qaloo ibnoo lahu bunyananfaalqoohu fee aljaheem

Suka ce: "Ku gina wani gini sabõda shi, sa'an nan ku jẽfa shi a cikin Jahĩm."

37:98

فَأَرَادُوا۟ بِهِۦ كَيْدًا فَجَعَلْنَـٰهُمُ ٱلْأَسْفَلِينَ

Faaradoo bihi kaydan fajaAAalnahumual-asfaleen

Sabõda haka suka yi nufin makĩda game da shi. Sai Muka sanya su, sũ ne mafi ƙasƙanci.

37:99

وَقَالَ إِنِّى ذَاهِبٌ إِلَىٰ رَبِّى سَيَهْدِينِ

Waqala innee thahibun ilarabbee sayahdeen

Kuma (Ibrahĩm] ya ce: "Lalle, nĩ mai tafiya ne zuwa ga Ubangijĩna, zai shiryar da ni."

37:100

رَبِّ هَبْ لِى مِنَ ٱلصَّـٰلِحِينَ

Rabbi hablee mina assaliheen

"Ya Ubangijĩna! Ka bã ni (abõkin zama) daga sãlihan mutãne."

37:101

فَبَشَّرْنَـٰهُ بِغُلَـٰمٍ حَلِيمٍ

Fabashsharnahu bighulamin haleem

Sai Muka yi masa bushãra da wani yãro mai haƙuri.

37:102

فَلَمَّا بَلَغَ مَعَهُ ٱلسَّعْىَ قَالَ يَـٰبُنَىَّ إِنِّىٓ أَرَىٰ فِى ٱلْمَنَامِ أَنِّىٓ أَذْبَحُكَ فَٱنظُرْ مَاذَا تَرَىٰ ۚ قَالَ يَـٰٓأَبَتِ ٱفْعَلْ مَا تُؤْمَرُ ۖ سَتَجِدُنِىٓ إِن شَآءَ ٱللَّهُ مِنَ ٱلصَّـٰبِرِينَ

Falamma balagha maAAahu assaAAyaqala ya bunayya innee ara fee almanamiannee athbahuka fanthur mathatara qala ya abati ifAAal ma tu/marusatajidunee in shaa Allahu mina assabireen

To, a lõkacin da ya isa aiki tãre da shi, ya ce: "Ya ƙaramin ɗãna! Lalle ne inã gani, a ciki barci, lalle inã yanka ka. To, ka dũba mẽ ka gani?" (Yãron) ya ce: "Ya, Bãbãna! Ka aikata abin da aka umurce ka, zã ka sãme ni, in Allah Ya so, daga mãsu haƙuri."

37:103

فَلَمَّآ أَسْلَمَا وَتَلَّهُۥ لِلْجَبِينِ

Falamma aslama watallahuliljabeen

To, a lõkacin da suka yi sallama, (Ibrahĩm) ya kãyar da shi ga gẽfen gõshinsa.

37:104

وَنَـٰدَيْنَـٰهُ أَن يَـٰٓإِبْرَٰهِيمُ

Wanadaynahu an ya ibraheem

Kuma Muka kira shi cẽwa "Ya Ibrahĩm!"

37:105

قَدْ صَدَّقْتَ ٱلرُّءْيَآ ۚ إِنَّا كَذَٰلِكَ نَجْزِى ٱلْمُحْسِنِينَ

Qad saddaqta arru/yainna kathalika najzee almuhsineen

"Haƙĩƙa kã gaskata mafarkin." Lalle kamar haka Muke sãka wa mãsu kyautatãwa.

37:106

إِنَّ هَـٰذَا لَهُوَ ٱلْبَلَـٰٓؤُا۟ ٱلْمُبِينُ

Inna hatha lahuwa albalaoalmubeen

Lalle wannan ita ce jarrabãwa bayyananna.

37:107

وَفَدَيْنَـٰهُ بِذِبْحٍ عَظِيمٍ

Wafadaynahu bithibhinAAatheem

Kuma Muka yi fansar yãron da wani abin yanka, mai girma.

37:108

وَتَرَكْنَا عَلَيْهِ فِى ٱلْـَٔاخِرِينَ

Watarakna AAalayhi fee al-akhireen

Kuma Muka bar (yabo) a kansa a cikin mutãnen ƙarshe.

37:109

سَلَـٰمٌ عَلَىٰٓ إِبْرَٰهِيمَ

Salamun AAala ibraheem

Aminci ya tabbata ga Ibrãhĩm.

37:110

كَذَٰلِكَ نَجْزِى ٱلْمُحْسِنِينَ

Kathalika najzee almuhsineen

Kamar haka Muke sãka wa mãsu kyautatãwa.

37:111

إِنَّهُۥ مِنْ عِبَادِنَا ٱلْمُؤْمِنِينَ

Innahu min AAibadinaalmu/mineen

Lalle shĩ, yanã daga bãyinMu mũminai.

37:112

وَبَشَّرْنَـٰهُ بِإِسْحَـٰقَ نَبِيًّا مِّنَ ٱلصَّـٰلِحِينَ

Wabashsharnahu bi-ishaqanabiyyan mina assaliheen

Kuma Muka yi masa bushãra Da Is'hãƙa ya zama Annabi daga sãlihan mutãne.

37:113

وَبَـٰرَكْنَا عَلَيْهِ وَعَلَىٰٓ إِسْحَـٰقَ ۚ وَمِن ذُرِّيَّتِهِمَا مُحْسِنٌ وَظَالِمٌ لِّنَفْسِهِۦ مُبِينٌ

Wabarakna AAalayhi waAAalaishaqa wamin thurriyyatihima muhsinunwathalimun linafsihi mubeen

Kuma Muka yi albarka a gare shi, kuma ga Is'hãka. Kuma daga cikin zurriyarsu akwai mai kyautatãwa da kuma maizãlunci dõmin kansa, mai bayyanãwa (ga zãluncin).

37:114

وَلَقَدْ مَنَنَّا عَلَىٰ مُوسَىٰ وَهَـٰرُونَ

Walaqad mananna AAala moosawaharoon

Kuma lalle, Mun yi ni'ima ga Mũsã da Hãrũna.

37:115

وَنَجَّيْنَـٰهُمَا وَقَوْمَهُمَا مِنَ ٱلْكَرْبِ ٱلْعَظِيمِ

Wanajjaynahuma waqawmahumamina alkarbi alAAatheem

Kuma Muka tsĩrar da su da mutãnensu daga bakin ciki mai girma.

37:116

وَنَصَرْنَـٰهُمْ فَكَانُوا۟ هُمُ ٱلْغَـٰلِبِينَ

Wanasarnahum fakanoohumu alghalibeen

Kuma Muka taimake su, sabõda haka suka kasance mãsu rinjãya.

37:117

وَءَاتَيْنَـٰهُمَا ٱلْكِتَـٰبَ ٱلْمُسْتَبِينَ

Waataynahuma alkitabaalmustabeen

Kuma Muka ba su Littãfi mai iyãkar bayãni.

37:118

وَهَدَيْنَـٰهُمَا ٱلصِّرَٰطَ ٱلْمُسْتَقِيمَ

Wahadaynahuma assirataalmustaqeem

Kuma Muka shiryar da su ga hanya mĩƙaƙƙiya.

37:119

وَتَرَكْنَا عَلَيْهِمَا فِى ٱلْـَٔاخِرِينَ

Watarakna AAalayhima fee al-akhireen

Kuma Muka bar (yabo) a gare su a cikin mutãnen karshe.

37:120

سَلَـٰمٌ عَلَىٰ مُوسَىٰ وَهَـٰرُونَ

Salamun AAala moosawaharoon

Aminci ya tabbata ga Mũsã da Hãruna.

37:121

إِنَّا كَذَٰلِكَ نَجْزِى ٱلْمُحْسِنِينَ

Inna kathalika najzee almuhsineen

Lalle kamar haka Muke sãka wa mãsu kyautatãwa.

37:122

إِنَّهُمَا مِنْ عِبَادِنَا ٱلْمُؤْمِنِينَ

Innahuma min AAibadinaalmu/mineen

Lalle, sunã daga bãyinMu mũminai.

37:123

وَإِنَّ إِلْيَاسَ لَمِنَ ٱلْمُرْسَلِينَ

Wa-inna ilyasa lamina almursaleen

Kuma lalle Ilyãs, haƙĩƙa, yanã daga Manzanni.

37:124

إِذْ قَالَ لِقَوْمِهِۦٓ أَلَا تَتَّقُونَ

Ith qala liqawmihi alatattaqoon

A lõkacin da yake ce wa mutãnensa, "Ashe, bã zã ku yi taƙawa ba?"

37:125

أَتَدْعُونَ بَعْلًا وَتَذَرُونَ أَحْسَنَ ٱلْخَـٰلِقِينَ

AtadAAoona baAAlan watatharoona ahsanaalkhaliqeen

"Shin, kunã bauta wa Ba'al ne, kuma kunã barin Mafi kyautatãwar mãsu halitta?"

37:126

ٱللَّهَ رَبَّكُمْ وَرَبَّ ءَابَآئِكُمُ ٱلْأَوَّلِينَ

Allaha rabbakum warabba aba-ikumual-awwaleen

"Allah Ubangijinku, kuma Ubangijin ubanninku farko?"

37:127

فَكَذَّبُوهُ فَإِنَّهُمْ لَمُحْضَرُونَ

Fakaththaboohu fa-innahum lamuhdaroon

Sai suka ƙaryata shi. Sabõda haka sũ lalle waɗanda zã a halartãwa ne (a wutã).

37:128

إِلَّا عِبَادَ ٱللَّهِ ٱلْمُخْلَصِينَ

Illa AAibada Allahialmukhlaseen

Sai bãyin Allah waɗanda aka tsarkake.

37:129

وَتَرَكْنَا عَلَيْهِ فِى ٱلْـَٔاخِرِينَ

Watarakna AAalayhi fee al-akhireen

Kuma Muka bar (yabo) a gare shi, a cikin mutãnen ƙarshe.

37:130

سَلَـٰمٌ عَلَىٰٓ إِلْ يَاسِينَ

Salamun AAala il yaseen

Aminci ya tabbata ga Ilyãs.

37:131

إِنَّا كَذَٰلِكَ نَجْزِى ٱلْمُحْسِنِينَ

Inna kathalika najzee almuhsineen

Lalle Mũ kamar haka Muke sãka wa mãsu kyautatãwa.

37:132

إِنَّهُۥ مِنْ عِبَادِنَا ٱلْمُؤْمِنِينَ

Innahu min AAibadinaalmu/mineen

Lalle shĩ, yanã daga bãyinMu mũminai.

37:133

وَإِنَّ لُوطًا لَّمِنَ ٱلْمُرْسَلِينَ

Wa-inna lootan lamina almursaleen

Kuma lalle Lũdu, haƙĩƙa, yanã daga Manzanni.

37:134

إِذْ نَجَّيْنَـٰهُ وَأَهْلَهُۥٓ أَجْمَعِينَ

Ith najjaynahu waahlahuajmaAAeen

A lõkacin da Muka tsĩrar da shi, da mutãnensa gabã ɗaya.

37:135

إِلَّا عَجُوزًا فِى ٱلْغَـٰبِرِينَ

Illa AAajoozan fee alghabireen

Sai wata tsõhuwa tanã a cikin mãsu wanzuwa (a cikin azãba).

37:136

ثُمَّ دَمَّرْنَا ٱلْـَٔاخَرِينَ

Thumma dammarna al-akhareen

Sã'an nan Muka darkãke waɗansu mutãnen.

37:137

وَإِنَّكُمْ لَتَمُرُّونَ عَلَيْهِم مُّصْبِحِينَ

Wa-innakum latamurroona AAalayhim musbiheen

Kuma lalle kũ, haƙĩƙa, kunã shũɗewa a kansu, kunã mãsu asubanci.

37:138

وَبِٱلَّيْلِ ۗ أَفَلَا تَعْقِلُونَ

Wabillayli afala taAAqiloon

Kuma da dare. Shin fa, bã zã ku hankalta ba?

37:139

وَإِنَّ يُونُسَ لَمِنَ ٱلْمُرْسَلِينَ

Wa-inna yoonusa lamina almursaleen

Kuma lalle Yũnusa, haƙĩƙa, yanã daga Manzanni.

37:140

إِذْ أَبَقَ إِلَى ٱلْفُلْكِ ٱلْمَشْحُونِ

Ith abaqa ila alfulki almashhoon

A lõkacin da ya gudu zuwa ga jirgin ruwa wanda aka yi wa lõdi.

37:141

فَسَاهَمَ فَكَانَ مِنَ ٱلْمُدْحَضِينَ

Fasahama fakana mina almudhadeen

Sã'an nan ya yi ƙuri'a, sai ya kasance a cikin waɗanda aka rinjaya.

37:142

فَٱلْتَقَمَهُ ٱلْحُوتُ وَهُوَ مُلِيمٌ

Faltaqamahu alhootu wahuwamuleem

Sai kĩfi ya yi lõma da shi, alhãli kuwa yanã wanda ake zargi.

37:143

فَلَوْلَآ أَنَّهُۥ كَانَ مِنَ ٱلْمُسَبِّحِينَ

Falawla annahu kana minaalmusabbiheen

To, ba dõmin lalle shi ya kasance daga mãsu tasbĩhi ba,

37:144

لَلَبِثَ فِى بَطْنِهِۦٓ إِلَىٰ يَوْمِ يُبْعَثُونَ

Lalabitha fee batnihi ilayawmi yubAAathoon

Lalle dã ya zauna a cikin cikinsa har ya zuwa rãnar da zã a tãyar da su.

37:145

۞ فَنَبَذْنَـٰهُ بِٱلْعَرَآءِ وَهُوَ سَقِيمٌ

Fanabathnahu bilAAara-iwahuwa saqeem

Sai Muka jẽfa shi ga wani fĩli alhãli kuwa yanã mai raunin rashin lãfiya.

37:146

وَأَنۢبَتْنَا عَلَيْهِ شَجَرَةً مِّن يَقْطِينٍ

Waanbatna AAalayhi shajaratan minyaqteen

Kuma Muka tsirar da wata itãciya ta kankana a kusa da shi.

37:147

وَأَرْسَلْنَـٰهُ إِلَىٰ مِا۟ئَةِ أَلْفٍ أَوْ يَزِيدُونَ

Waarsalnahu ila mi-ati alfinaw yazeedoon

Kuma Muka aika shi zuwa ga waɗansu mutãne dubuɗari, kõ sunã ƙaruwa (a kan haka).

37:148

فَـَٔامَنُوا۟ فَمَتَّعْنَـٰهُمْ إِلَىٰ حِينٍ

Faamanoo famattaAAnahum ilaheen

Sai suka yi ĩmãni sabõda haka Muka jiyar da su dãdi har wani lõkaci.

37:149

فَٱسْتَفْتِهِمْ أَلِرَبِّكَ ٱلْبَنَاتُ وَلَهُمُ ٱلْبَنُونَ

Fastaftihim alirabbika albanatuwalahumu albanoon

Sabõda haka, ka tambaye su, "Shin, Ubangijinka ne da 'ya'ya mãtã, kuma su da ɗiya maza?"

37:150

أَمْ خَلَقْنَا ٱلْمَلَـٰٓئِكَةَ إِنَـٰثًا وَهُمْ شَـٰهِدُونَ

Am khalaqna almala-ikata inathanwahum shahidoon

Kõ kuma Mun halitta malã'iku mãtã ne, alhãli kuwa sũ sunãhalarce?

37:151

أَلَآ إِنَّهُم مِّنْ إِفْكِهِمْ لَيَقُولُونَ

Ala innahum min ifkihim layaqooloon

To! Lalle sũ, daga ƙiren ƙaryarsu sunã cẽwa.

37:152

وَلَدَ ٱللَّهُ وَإِنَّهُمْ لَكَـٰذِبُونَ

Walada Allahu wa-innahum lakathiboon

"Allah Yã haihu," alhãli kuwa lalle sũ, haƙĩƙa maƙaryata ne.

37:153

أَصْطَفَى ٱلْبَنَاتِ عَلَى ٱلْبَنِينَ

Astafa albanati AAalaalbaneen

Shin, Yã zãɓi 'yã'ya mãtã ne a kan ɗiya maza?

37:154

مَا لَكُمْ كَيْفَ تَحْكُمُونَ

Ma lakum kayfa tahkumoon

Mẽ ya same ku? Yãya kuke hukuntãwa (wannanhukunci)?

37:155

أَفَلَا تَذَكَّرُونَ

Afala tathakkaroon

Shin, bã ku tunãni?

37:156

أَمْ لَكُمْ سُلْطَـٰنٌ مُّبِينٌ

Am lakum sultanun mubeen

Ko kuma kunã da wani dalĩli bayyananne ne?

37:157

فَأْتُوا۟ بِكِتَـٰبِكُمْ إِن كُنتُمْ صَـٰدِقِينَ

Fa/too bikitabikum in kuntum sadiqeen

To, ku zo da littãfinku idan kun kasance mãsu gaskiya.

37:158

وَجَعَلُوا۟ بَيْنَهُۥ وَبَيْنَ ٱلْجِنَّةِ نَسَبًا ۚ وَلَقَدْ عَلِمَتِ ٱلْجِنَّةُ إِنَّهُمْ لَمُحْضَرُونَ

WajaAAaloo baynahu wabayna aljinnatinasaban walaqad AAalimati aljinnatu innahum lamuhdaroon

Kuma suka sanya nasaba a tsakãninSa da tsakãnin aljannu. Alhãli kuwa Lalle aljannu sun sani, "Lalle sũ, haƙĩƙa waɗanda ake halartarwa ne (a cikin wutã.)"

37:159

سُبْحَـٰنَ ٱللَّهِ عَمَّا يَصِفُونَ

Subhana Allahi AAammayasifoon

Tsarki ya tabbata ga Allah daga abin da suke siffantãwa.

37:160

إِلَّا عِبَادَ ٱللَّهِ ٱلْمُخْلَصِينَ

Illa AAibada Allahialmukhlaseen

Sai bãyin Allah waɗanda aka tsarkake.

37:161

فَإِنَّكُمْ وَمَا تَعْبُدُونَ

Fa-innakum wama taAAbudoon

To, lalle, ku da abin da kuke bautãwa,

37:162

مَآ أَنتُمْ عَلَيْهِ بِفَـٰتِنِينَ

Ma antum AAalayhi bifatineen

Ba ku zama mãsu buwãya ba a gare Shi.

37:163

إِلَّا مَنْ هُوَ صَالِ ٱلْجَحِيمِ

Illa man huwa sali aljaheem

Sai wanda yake mai shiga babbar wutã Jahĩm.

37:164

وَمَا مِنَّآ إِلَّا لَهُۥ مَقَامٌ مَّعْلُومٌ

Wama minna illa lahumaqamun maAAloom

"Kuma bãbu kõwa daga cikinmu, fãce yanã da matsayi sananne."

37:165

وَإِنَّا لَنَحْنُ ٱلصَّآفُّونَ

Wa-inna lanahnu assaffoon

"Kuma lalle mu, haƙĩƙa, mũ ne mãsu yin sahu-sahu (dõmin ibãda)."

37:166

وَإِنَّا لَنَحْنُ ٱلْمُسَبِّحُونَ

Wa-inna lanahnu almusabbihoon

"Kuma lalle mũ haƙĩƙa, mũ ne mãsu yin tasbĩhi."

37:167

وَإِن كَانُوا۟ لَيَقُولُونَ

Wa-in kanoo layaqooloon

Kuma lalle sũ, sun kasance sunã cẽwa,

37:168

لَوْ أَنَّ عِندَنَا ذِكْرًا مِّنَ ٱلْأَوَّلِينَ

Law anna AAindana thikranmina al-awwaleen

"Dã lalle munã da wani littãfi irin na mutãnen farko."

37:169

لَكُنَّا عِبَادَ ٱللَّهِ ٱلْمُخْلَصِينَ

Lakunna AAibada Allahialmukhlaseen

"Lalle dã mun kasance bãyin Allah waɗanda aka tsarkake."

37:170

فَكَفَرُوا۟ بِهِۦ ۖ فَسَوْفَ يَعْلَمُونَ

Fakafaroo bihi fasawfa yaAAlamoon

Sai suka kãfirta da shi. Sabõda haka zã su sani.

37:171

وَلَقَدْ سَبَقَتْ كَلِمَتُنَا لِعِبَادِنَا ٱلْمُرْسَلِينَ

Walaqad sabaqat kalimatuna liAAibadinaalmursaleen

Kuma lalle, haƙĩƙa kalmarMu ta gabãta ga bãyinMu, Manzanni.

37:172

إِنَّهُمْ لَهُمُ ٱلْمَنصُورُونَ

Innahum lahumu almansooroon

Lalle sũ, haƙĩƙa, sũ ne waɗanda ake taimako.

37:173

وَإِنَّ جُندَنَا لَهُمُ ٱلْغَـٰلِبُونَ

Wa-inna jundana lahumu alghaliboon

Kuma lalle rundunarMu, haƙĩƙa, sũ ne marinjaya.

37:174

فَتَوَلَّ عَنْهُمْ حَتَّىٰ حِينٍ

Fatawalla AAanhum hatta heen

Sabõda haka juya daga barinsu, har a wani lõkaci.

37:175

وَأَبْصِرْهُمْ فَسَوْفَ يُبْصِرُونَ

Waabsirhum fasawfa yubsiroon

Ka nũna musu (gaskiya), da haka zã su dinga gani.

37:176

أَفَبِعَذَابِنَا يَسْتَعْجِلُونَ

AfabiAAathabina yastaAAjiloon

Shin fa, da azabarMu suke nẽman gaggãwa?

37:177

فَإِذَا نَزَلَ بِسَاحَتِهِمْ فَسَآءَ صَبَاحُ ٱلْمُنذَرِينَ

Fa-itha nazala bisahatihimfasaa sabahu almunthareen

To, idan ta sauka ga farfãjiyarsu, to, sãfiyar wadanda ake yi wa gargaɗi ta mũnana.

37:178

وَتَوَلَّ عَنْهُمْ حَتَّىٰ حِينٍ

Watawalla AAanhum hatta heen

Kuma ka jũya daga barinsu har a wani lõkaci.

37:179

وَأَبْصِرْ فَسَوْفَ يُبْصِرُونَ

Waabsir fasawfa yubsiroon

Ka nũna (musu gaskiya), da haka zã su dinga nũnãwa.

37:180

سُبْحَـٰنَ رَبِّكَ رَبِّ ٱلْعِزَّةِ عَمَّا يَصِفُونَ

Subhana rabbika rabbi alAAizzatiAAamma yasifoon

Tsarki ya tabbata ga Ubangijinka, Ubangijin rinjãye, daga barin abin da suke siffantãwa.

37:181

وَسَلَـٰمٌ عَلَى ٱلْمُرْسَلِينَ

Wasalamun AAala almursaleen

Kuma aminci ya tabbata ga Manzanni.

37:182

وَٱلْحَمْدُ لِلَّهِ رَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ

Walhamdu lillahirabbi alAAalameen

Kuma gõdiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.