MyAwqat
EnglishEnglish
Arabicالعربية
Malayalamമലയാളം
Urduاردو
Hindiहिन्दी
Bengaliবাংলা
Tamilதமிழ்
Teluguతెలుగు
Chinese中文
Japanese日本語
Korean한국어
RussianРусский
FrenchFrançais
TurkishTürkçe
MalayBahasa Melayu
IndonesianIndonesia
SomaliSoomaali
GermanDeutsch
SpanishEspañol
PortuguesePortuguês
SwahiliKiswahili
Thaiไทย
Persianفارسی
Hebrewעברית
Kurdishکوردی
HausaHausa
Amharicአማርኛ
Gujaratiગુજરાતી
Kannadaಕನ್ನಡ
Pashtoپښتو
ItalianItaliano
53

Surah An-Najm

النجم

The Star

62 verses · Makkiyah · Revelation order 23

بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَـٰنِ ٱلرَّحِيمِ
53:1

وَٱلنَّجْمِ إِذَا هَوَىٰ

Wannajmi itha hawa

Inã rantsuwa da taurãron, a lõkacin da ya faku.

Tafsir Al-Muyassar: أقسم الله تعالى بالنجوم إذا غابت، ما حاد محمد صلى الله عليه وسلم عن طريق الهداية والحق، وما خرج عن الرشاد، بل هو في غاية الاستقامة والاعتدال والسداد، وليس نطقه صادرًا عن هوى نفسه. ما القرآن وما السنة إلا وحي من الله إلى نبيه محمد صلى الله عليه وسلم.
53:2

مَا ضَلَّ صَاحِبُكُمْ وَمَا غَوَىٰ

Ma dalla sahibukum wamaghawa

Ma'abũcinku bai ɓata ba, kuma bai ƙẽtare haddi ba.

Tafsir Al-Muyassar: علَّم محمدًا صلى الله عليه وسلم مَلَك شديد القوة، ذو منظر حسن، وهو جبريل عليه السلام، الذي ظهر واستوى على صورته الحقيقية للرسول صلى الله عليه وسلم في الأفق الأعلى، وهو أفق الشمس عند مطلعها، ثم دنا جبريل من الرسول صلى الله عليه وسلم، فزاد في القرب، فكان دنوُّه مقدار قوسين أو أقرب من ذلك. فأوحى الله سبحانه وتعالى إلى عبده محمد صلى الله عليه وسلم ما أوحى بواسطة جبريل عليه السلام. ما كذب قلب محمد صلى الله عليه وسلم ما رآه بصره.
53:3

وَمَا يَنطِقُ عَنِ ٱلْهَوَىٰٓ

Wama yantiqu AAani alhawa

Kuma bã ya yin magana daga son zuciyarsa.

Tafsir Al-Muyassar: أتُكذِّبون محمدًا صلى الله عليه وسلم، فتجادلونه على ما يراه ويشاهده من آيات ربه؟ ولقد رأى محمد صلى الله عليه وسلم جبريل على صورته الحقيقية مرة أخرى عند سدرة المنتهى -شجرة نَبْق- وهي في السماء السابعة، ينتهي إليها ما يُعْرَج به من الأرض، وينتهي إليها ما يُهْبَط به من فوقها، عندها جنة المأوى التي وُعِد بها المتقون. إذ يغشى السدرة من أمر الله شيء عظيم، لا يعلم وصفه إلا الله عز وجل. وكان النبي صلى الله عليه وسلم على صفة عظيمة من الثبات والطاعة، فما مال بصره يمينًا ولا شمالا ولا جاوز ما أُمِر برؤيته. لقد رأى محمد صلى الله عليه وسلم ليلة المعراج من آيات ربه الكبرى الدالة على قدرة الله وعظمته من الجنة والنار وغير ذلك.
53:4

إِنْ هُوَ إِلَّا وَحْىٌ يُوحَىٰ

In huwa illa wahyun yooha

(Maganarsa) ba ta zamo ba, fãce wahayi ne da ake aikõwa.

Tafsir Al-Muyassar: أتُكذِّبون محمدًا صلى الله عليه وسلم، فتجادلونه على ما يراه ويشاهده من آيات ربه؟ ولقد رأى محمد صلى الله عليه وسلم جبريل على صورته الحقيقية مرة أخرى عند سدرة المنتهى- شجرة نَبْق- وهي في السماء السابعة، ينتهي إليها ما يُعْرَج به من الأرض، وينتهي إليها ما يُهْبَط به من فوقها، عندها جنة المأوى التي وُعِد بها المتقون. إذ يغشى السدرة من أمر الله شيء عظيم، لا يعلم وصفه إلا الله عز وجل. وكان النبي صلى الله عليه وسلم على صفة عظيمة من الثبات والطاعة، فما مال بصره يمينًا ولا شمالا ولا جاوز ما أُمِر برؤيته. لقد رأى محمد صلى الله عليه وسلم ليلة المعراج من آيات ربه الكبرى الدالة على قدرة الله وعظمته من الجنة والنار وغير ذلك.
53:5

عَلَّمَهُۥ شَدِيدُ ٱلْقُوَىٰ

AAallamahu shadeedu alquwa

(Malã'ika) mai tsananin ƙarfi ya sanar da shi.

Tafsir Al-Muyassar: أفرأيتم -أيها المشركون- هذه الآلهة التي تعبدونها: اللات والعزَّى ومناة الثالثة الأخرى، هل نفعت أو ضرَّت حتى تكون شركاء لله؟
53:6

ذُو مِرَّةٍ فَٱسْتَوَىٰ

Thoo mirratin fastawa

Ma'abũcin ƙarfi da kwarjini, sa'an nan ya daidaita.

Tafsir Al-Muyassar: أفرأيتم- أيها المشركون- هذه الآلهة التي تعبدونها: اللات والعزَّى ومناة الثالثة الأخرى، هل نفعت أو ضرَّت حتى تكون شركاء لله؟
53:7

وَهُوَ بِٱلْأُفُقِ ٱلْأَعْلَىٰ

Wahuwa bil-ofuqi al-aAAla

Alhãli kuwa yanã a sararin samã mafi aukaka.

Tafsir Al-Muyassar: أتجعلون لكم الذَّكر الذي ترضونه، وتجعلون لله بزعمكم الأنثى التي لا ترضونها لأنفسكم؟ تلك إذًا قسمة جائرة. ما هذه الأوثان إلا أسماء ليس لها من أوصاف الكمال شيء، إنما هي أسماء سميتموها أنتم وآباؤكم بمقتضى أهوائكم الباطلة، ما أنزل الله بها مِن حجة تصدق دعواكم فيها. ما يتبع هؤلاء المشركون إلا الظن، وهوى أنفسهم المنحرفة عن الفطرة السليمة، ولقد جاءهم من ربهم على لسان النبي صلى الله عليه وسلم، ما فيه هدايتهم، فما انتفعوا به.
53:8

ثُمَّ دَنَا فَتَدَلَّىٰ

Thumma dana fatadalla

Sa'an nan ya kusanta, kuma ya matsa zurõwa.

Tafsir Al-Muyassar: ليس للإنسان ما تمناه من شفاعة هذه المعبودات أو غيرها مما تهواه نفسه، فلله أمر الدنيا والآخرة.
53:9

فَكَانَ قَابَ قَوْسَيْنِ أَوْ أَدْنَىٰ

Fakana qaba qawsayni aw adna

Har ya kasance gwargwadon zirã'i biyu, kõ kuma abin da ya fi kusa.

Tafsir Al-Muyassar: وكثير من الملائكة في السموات مع علوِّ منزلتهم، لا تنفع شفاعتهم شيئًا إلا من بعد أن يأذن الله لهم بالشفاعة، ويرضى عن المشفوع له.
53:10

فَأَوْحَىٰٓ إِلَىٰ عَبْدِهِۦ مَآ أَوْحَىٰ

Faawha ila AAabdihi maawha

Sa'an nan ya yi wahayi zuwa ga bãwan Allah (Muhammadu) da abin da ya faɗa (masa).

Tafsir Al-Muyassar: إن الذين لا يصدِّقون بالحياة الآخرة من كفار العرب ولا يعملون لها ليسمُّون الملائكة تسمية الإناث؛ لاعتقادهم جهلا أن الملائكة إناث، وأنهم بنات الله. وما لهم بذلك من علم صحيح يصدِّق ما قالوه، ما يتبعون إلا الظن الذي لا يجدي شيئًا، ولا يقوم أبدًا مقام الحق.
53:11

مَا كَذَبَ ٱلْفُؤَادُ مَا رَأَىٰٓ

Ma kathaba alfu-adu maraa

Zũciyar (Annabi) bata ƙaryata abin da ya gani ba.

53:12

أَفَتُمَـٰرُونَهُۥ عَلَىٰ مَا يَرَىٰ

Afatumaroonahu AAala mayara

Shin, zã ku yi masa musu a kan abin da yake gani?

53:13

وَلَقَدْ رَءَاهُ نَزْلَةً أُخْرَىٰ

Walaqad raahu nazlatan okhra

Kuma lalle ya gan shi, haƙĩƙatan, a wani lõkacin saukarsa.

53:14

عِندَ سِدْرَةِ ٱلْمُنتَهَىٰ

AAinda sidrati almuntaha

A wurin da magaryar tuƙẽwa take.

53:15

عِندَهَا جَنَّةُ ٱلْمَأْوَىٰٓ

AAindaha jannatu alma/wa

A inda taken, nan Aljannar makoma take.

53:16

إِذْ يَغْشَى ٱلسِّدْرَةَ مَا يَغْشَىٰ

Ith yaghsha assidratama yaghsha

Lõkacin da abin da yake rufe magaryar tuƙẽwa ya rufe ta.

53:17

مَا زَاغَ ٱلْبَصَرُ وَمَا طَغَىٰ

Ma zagha albasaru wamatagha

Ganinsa bai karkata ba, kuma bai ƙetare haddi ba.

53:18

لَقَدْ رَأَىٰ مِنْ ءَايَـٰتِ رَبِّهِ ٱلْكُبْرَىٰٓ

Laqad raa min ayatirabbihi alkubra

Lalle, tabbas, (Annabinku) ya ga waɗanda suka fi girma daga ãyõyin Ubangijinsa.

53:19

أَفَرَءَيْتُمُ ٱللَّـٰتَ وَٱلْعُزَّىٰ

Afaraaytumu allata walAAuzza

Shin, kun ga Lãta da uzza?

53:20

وَمَنَوٰةَ ٱلثَّالِثَةَ ٱلْأُخْرَىٰٓ

Wamanata aththalithataal-okhra

Da (wani gunki wai shi) Manãta, na ukunsu?

53:21

أَلَكُمُ ٱلذَّكَرُ وَلَهُ ٱلْأُنثَىٰ

Alakumu aththakaru walahual-ontha

Ashe, kũ ne da ɗa namiji Shĩ (Allah) kuma da ɗiya mace?

53:22

تِلْكَ إِذًا قِسْمَةٌ ضِيزَىٰٓ

Tilka ithan qismatun deeza

Wannan fa ya zama rabo naƙasasshe.

53:23

إِنْ هِىَ إِلَّآ أَسْمَآءٌ سَمَّيْتُمُوهَآ أَنتُمْ وَءَابَآؤُكُم مَّآ أَنزَلَ ٱللَّهُ بِهَا مِن سُلْطَـٰنٍ ۚ إِن يَتَّبِعُونَ إِلَّا ٱلظَّنَّ وَمَا تَهْوَى ٱلْأَنفُسُ ۖ وَلَقَدْ جَآءَهُم مِّن رَّبِّهِمُ ٱلْهُدَىٰٓ

In hiya illa asmaonsammaytumooha antum waabaokum maanzala Allahu biha min sultanin inyattabiAAoona illa aththanna wamatahwa al-anfusu walaqad jaahum min rabbihimu alhuda

Waɗannan bã kõme ba ne fãce sũnãye, waɗanda kuka ambace su da su, kũ da uwãyenku. Allah bai saukar da wani dalĩli game da su ba. (Kãfirai) bã su biyar kõme fãce zato da abin da rãyukansu ke so, Alhãli kuwa shiriyar ta daga wajen Ubangijinsu, ta jẽ musu (sai suka bar ta suka kõma wa zaton).

53:24

أَمْ لِلْإِنسَـٰنِ مَا تَمَنَّىٰ

Am lil-insani ma tamanna

Ko (an fai cẽwa) mutum zai sãmi abin da yake gũri?

53:25

فَلِلَّهِ ٱلْـَٔاخِرَةُ وَٱلْأُولَىٰ

Falillahi al-akhiratu wal-oola

To, Lãhira da dũniya na Allah kawai ne (wanda ya nẽme su daga wani, yã yi kuskure).

53:26

۞ وَكَم مِّن مَّلَكٍ فِى ٱلسَّمَـٰوَٰتِ لَا تُغْنِى شَفَـٰعَتُهُمْ شَيْـًٔا إِلَّا مِنۢ بَعْدِ أَن يَأْذَنَ ٱللَّهُ لِمَن يَشَآءُ وَيَرْضَىٰٓ

Wakam min malakin fee assamawatila tughnee shafaAAatuhum shay-an illa minbaAAdi an ya/thana Allahu liman yashao wayarda

Akwai malã'iku da yawa a cikin sammai cẽtonsu bã ya wadãtar da kõme fãce bãyan Allah Yã yi izni (da shi) ga wanda Yake so, kuma Yake yarda.

53:27

إِنَّ ٱلَّذِينَ لَا يُؤْمِنُونَ بِٱلْـَٔاخِرَةِ لَيُسَمُّونَ ٱلْمَلَـٰٓئِكَةَ تَسْمِيَةَ ٱلْأُنثَىٰ

Inna allatheena la yu/minoonabil-akhirati layusammoona almala-ikatatasmiyata al-ontha

Lalle waɗannan da bã su yin ĩmãni da Lãhira, haƙĩƙa sunã kiran malã'iku da sũnan mace.

53:28

وَمَا لَهُم بِهِۦ مِنْ عِلْمٍ ۖ إِن يَتَّبِعُونَ إِلَّا ٱلظَّنَّ ۖ وَإِنَّ ٱلظَّنَّ لَا يُغْنِى مِنَ ٱلْحَقِّ شَيْـًٔا

Wama lahum bihi min AAilmin inyattabiAAoona illa aththanna wa-innaaththanna la yughnee mina alhaqqishay-a

Kuma bã su da wani ilmi game da shi, bã su bin kõme fãce zato alhãli kuwa lalle zato bã ya amfãnar da kõme daga gaskiya.

53:29

فَأَعْرِضْ عَن مَّن تَوَلَّىٰ عَن ذِكْرِنَا وَلَمْ يُرِدْ إِلَّا ٱلْحَيَوٰةَ ٱلدُّنْيَا

FaaAArid AAan man tawalla AAanthikrina walam yurid illa alhayataaddunya

Sabõda haka sai ka kau da kai daga wanda ya jũya bãya daga ambatonMu kuma bai yi nufin kõme ba fãce rãyuwar kusa (dũniya).

53:30

ذَٰلِكَ مَبْلَغُهُم مِّنَ ٱلْعِلْمِ ۚ إِنَّ رَبَّكَ هُوَ أَعْلَمُ بِمَن ضَلَّ عَن سَبِيلِهِۦ وَهُوَ أَعْلَمُ بِمَنِ ٱهْتَدَىٰ

Thalika mablaghuhum mina alAAilmiinna rabbaka huwa aAAlamu biman dalla AAan sabeelihiwahuwa aAAlamu bimani ihtada

Wannan ita ce iyãkar abin da suke iya kai gare shi na ilmi. lalle Ubangijinka Shĩ ne Mafi sanin wanda ya ɓace daga hanyarSa, kuma Shi ne Mafi sani ga wanda ya nẽmi shiriya.

53:31

وَلِلَّهِ مَا فِى ٱلسَّمَـٰوَٰتِ وَمَا فِى ٱلْأَرْضِ لِيَجْزِىَ ٱلَّذِينَ أَسَـٰٓـُٔوا۟ بِمَا عَمِلُوا۟ وَيَجْزِىَ ٱلَّذِينَ أَحْسَنُوا۟ بِٱلْحُسْنَى

Walillahi ma fee assamawatiwama fee al-ardi liyajziya allatheena asaoobima AAamiloo wayajziya allatheena ahsanoobilhusna

Kuma abin da ke cikin sammai da abin da yake a cikin ƙasã na Allah kawai ne, dõmin Yã sãka wa waɗanda suka mũnana da abin da suka aikata, kuma Ya sãka wa waɗanda suki kyautata da sakamakon da ya fi kyau.

53:32

ٱلَّذِينَ يَجْتَنِبُونَ كَبَـٰٓئِرَ ٱلْإِثْمِ وَٱلْفَوَٰحِشَ إِلَّا ٱللَّمَمَ ۚ إِنَّ رَبَّكَ وَٰسِعُ ٱلْمَغْفِرَةِ ۚ هُوَ أَعْلَمُ بِكُمْ إِذْ أَنشَأَكُم مِّنَ ٱلْأَرْضِ وَإِذْ أَنتُمْ أَجِنَّةٌ فِى بُطُونِ أُمَّهَـٰتِكُمْ ۖ فَلَا تُزَكُّوٓا۟ أَنفُسَكُمْ ۖ هُوَ أَعْلَمُ بِمَنِ ٱتَّقَىٰٓ

Allatheena yajtaniboona kaba-iraal-ithmi walfawahisha illa allamama innarabbaka wasiAAu almaghfirati huwa aAAlamu bikum ithanshaakum mina al-ardi wa-ith antum ajinnatun feebutooni ommahatikum fala tuzakkoo anfusakumhuwa aAAlamu bimani ittaqa

Waɗanda ke nĩsantar manyan zunubai da abũbuwan alfãsha, fãce ƙanãnan laifuffuka, lalle Ubangijinka Mai yalwatattar gãfara ne, Shĩ ne Ya fi sani ga abinda ke gare ku a lõkacin da Ya ƙãga halittarku daga ƙasa, kuma a lõkacin da kuke tãyuna a cikin cikannan uwãyenku. Sabõda haka, kada ku tsarkake kanku, Shĩ ne Mafi sani ga wanda ya yi taƙawa.

53:33

أَفَرَءَيْتَ ٱلَّذِى تَوَلَّىٰ

Afaraayta allathee tawalla

Shin, ka ga wannan da ya jũya baya?

53:34

وَأَعْطَىٰ قَلِيلًا وَأَكْدَىٰٓ

WaaAAta qaleelan waakda

Ya yi kyauta kaɗan, kuma ya yi rowa?

53:35

أَعِندَهُۥ عِلْمُ ٱلْغَيْبِ فَهُوَ يَرَىٰٓ

aAAindahu AAilmu alghaybi fahuwa yara

Shin, akwai ilmin gaibi a wurinsa, Sabõda haka yanã ganin gaibin?

53:36

أَمْ لَمْ يُنَبَّأْ بِمَا فِى صُحُفِ مُوسَىٰ

Am lam yunabba/ bima fee suhufimoosa

Ko kuwa ba a ba shi lãbãri ba ga abin da yake a cikin Littafan Mũsã?

53:37

وَإِبْرَٰهِيمَ ٱلَّذِى وَفَّىٰٓ

Wa-ibraheema allathee waffa

Da Ibrãhĩm wanda ya cika alkawari?

53:38

أَلَّا تَزِرُ وَازِرَةٌ وِزْرَ أُخْرَىٰ

Alla taziru waziratun wizraokhra

Cẽwa wani rai mai kãyan laifi bã ya ɗaukar kãyan laifin wani.

53:39

وَأَن لَّيْسَ لِلْإِنسَـٰنِ إِلَّا مَا سَعَىٰ

Waan laysa lil-insani illa masaAAa

Kuma mutum bã shi da kõme fãce abin da ya aikata.

53:40

وَأَنَّ سَعْيَهُۥ سَوْفَ يُرَىٰ

Waanna saAAyahu sawfa yura

Kuma lalle, aikinsa zã a gan shi.

53:41

ثُمَّ يُجْزَىٰهُ ٱلْجَزَآءَ ٱلْأَوْفَىٰ

Thumma yujzahu aljazaa al-awfa

Sa'an nan a sãka masa da sakamako wanda yake mafi cikar ma'auni?

53:42

وَأَنَّ إِلَىٰ رَبِّكَ ٱلْمُنتَهَىٰ

Waanna ila rabbika almuntaha

Kuma lalle, makõmar zuwa Ubangijinka kawai take?

53:43

وَأَنَّهُۥ هُوَ أَضْحَكَ وَأَبْكَىٰ

Waannahu huwa adhaka waabka

Kuma lalle, Shĩ, Shĩ ne Ya sanya dariya, kuma Ya sanya kũka.

53:44

وَأَنَّهُۥ هُوَ أَمَاتَ وَأَحْيَا

Waannahu huwa amata waahya

Kuma lalle, Shĩ, Shĩ ne Ya kashe, kuma Ya rãyar.

53:45

وَأَنَّهُۥ خَلَقَ ٱلزَّوْجَيْنِ ٱلذَّكَرَ وَٱلْأُنثَىٰ

Waannahu khalaqa azzawjayni aththakarawal-ontha

Kuma lalle Shĩ ne Ya yi halitta nau'i-nau'i, namiji da mace.

53:46

مِن نُّطْفَةٍ إِذَا تُمْنَىٰ

Min nutfatin itha tumna

Daga wani ɗigon ruwa guda a lõkacin da ake jẽfa shi a cikin mahaifa.

53:47

وَأَنَّ عَلَيْهِ ٱلنَّشْأَةَ ٱلْأُخْرَىٰ

Waanna AAalayhi annash-ata al-okhra

Kuma a kansa ne ƙãga halitta ta biyu take.

53:48

وَأَنَّهُۥ هُوَ أَغْنَىٰ وَأَقْنَىٰ

Waannahu huwa aghna waaqna

Kuma lalle, Shĩ, Shĩ ne Ya azurta, kuma Ya wadãtar.

53:49

وَأَنَّهُۥ هُوَ رَبُّ ٱلشِّعْرَىٰ

Waannahu huwa rabbu ashshiAAra

Kuma lalle, Shĩ, Shi ne Ubangijin Shi'ira.

53:50

وَأَنَّهُۥٓ أَهْلَكَ عَادًا ٱلْأُولَىٰ

Waannahu ahlaka AAadan al-oola

Kuma lalle, Shĩ, Shĩ ne Ya halaka Ãdãwa na farko.

53:51

وَثَمُودَا۟ فَمَآ أَبْقَىٰ

Wathamooda fama abqa

Da Samũdãwa, sa'an nan bai rage su ba.

53:52

وَقَوْمَ نُوحٍ مِّن قَبْلُ ۖ إِنَّهُمْ كَانُوا۟ هُمْ أَظْلَمَ وَأَطْغَىٰ

Waqawma noohin min qablu innahum kanoohum athlama waatgha

Da mutãnen Nũhu a gabãnin haka, lalle sũ sun kasance mafi zãlunci kuma mafi girman kai.

53:53

وَٱلْمُؤْتَفِكَةَ أَهْوَىٰ

Walmu/tafikata ahwa

Da waɗanda aka birkice ƙasarsu, Ya kãyar da su.

53:54

فَغَشَّىٰهَا مَا غَشَّىٰ

Faghashshaha ma ghashsha

Sa'an nan abin da ya rufe su, ya rufe su.

53:55

فَبِأَىِّ ءَالَآءِ رَبِّكَ تَتَمَارَىٰ

Fabi-ayyi ala-i rabbika tatamara

To, da wace daga ni'imõmin Ubangijinka kake yin shakka?

53:56

هَـٰذَا نَذِيرٌ مِّنَ ٱلنُّذُرِ ٱلْأُولَىٰٓ

Hatha natheerun mina annuthurial-oola

wannan (Muhammadu) mai gargaɗi ne kamar irin mãsu gargaɗi na farko.

53:57

أَزِفَتِ ٱلْـَٔازِفَةُ

Azifati al-azifat

Makusanciya fa, tã yi kusa.

53:58

لَيْسَ لَهَا مِن دُونِ ٱللَّهِ كَاشِفَةٌ

Laysa laha min dooni Allahi kashifat

Bãbu wani rai, banda Allah, mai iya bãyani gare ta.

53:59

أَفَمِنْ هَـٰذَا ٱلْحَدِيثِ تَعْجَبُونَ

Afamin hatha alhadeethitaAAjaboon

Shin, kuma daga wannan lãbãri kuke mãmãki?

53:60

وَتَضْحَكُونَ وَلَا تَبْكُونَ

Watadhakoona wala tabkoon

Kuma kunã yin dãriya, kuma bã ku yin kũka?

53:61

وَأَنتُمْ سَـٰمِدُونَ

Waantum samidoon

Alhãli kunã mãsu wãsã?

53:62

فَٱسْجُدُوا۟ لِلَّهِ وَٱعْبُدُوا۟ ۩

Fasjudoo lillahi waAAbudoo

To, ku yi tawãli'u ga Allah, kuma ku bauta (masa).