MyAwqat
EnglishEnglish
Arabicالعربية
Malayalamമലയാളം
Urduاردو
Hindiहिन्दी
Bengaliবাংলা
Tamilதமிழ்
Teluguతెలుగు
Chinese中文
Japanese日本語
Korean한국어
RussianРусский
FrenchFrançais
TurkishTürkçe
MalayBahasa Melayu
IndonesianIndonesia
SomaliSoomaali
GermanDeutsch
SpanishEspañol
PortuguesePortuguês
SwahiliKiswahili
Thaiไทย
Persianفارسی
Hebrewעברית
Kurdishکوردی
HausaHausa
Amharicአማርኛ
Gujaratiગુજરાતી
Kannadaಕನ್ನಡ
Pashtoپښتو
ItalianItaliano
51

Surah Adh-Dhariyat

الذاريات

The Winnowing Winds

60 verses · Makkiyah · Revelation order 67

بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَـٰنِ ٱلرَّحِيمِ
51:1

وَٱلذَّٰرِيَـٰتِ ذَرْوًا

Waththariyati tharwa

Inã rantsuwa da iskõki mãsu shẽkar abũbuwa, shẽƙẽwa.

Tafsir Al-Muyassar: أقسم الله تعالى بالرياح المثيرات للتراب، فالسحب الحاملات ثقلا عظيمًا من الماء، فالسفن التي تجري في البحار جريًا ذا يسر وسهولة، فالملائكة التي تُقَسِّم أمر الله في خلقه. إن الذي توعدون به -أيها الناس- من البعث والحساب لكائن حق يقين، وإن الحساب والثواب على الأعمال لكائن لا محالة.
51:2

فَٱلْحَـٰمِلَـٰتِ وِقْرًا

Falhamilati wiqra

Sa'an nan da girãgizai mãsu ɗaukar nauyi (na ruwa).

Tafsir Al-Muyassar: أقسم الله تعالى بالرياح المثيرات للتراب، فالسحب الحاملات ثقلا عظيمًا من الماء، فالسفن التي تجري في البحار جريًا ذا يسر وسهولة، فالملائكة التي تُقَسِّم أمر الله في خلقه. إن الذي توعدون به- أيها الناس- من البعث والحساب لكائن حق يقين، وإن الحساب والثواب على الأعمال لكائن لا محالة.
51:3

فَٱلْجَـٰرِيَـٰتِ يُسْرًا

Faljariyati yusra

Sa'an nan da jirãge mãsu gudãna (a kan ruwa) da sauƙi.

Tafsir Al-Muyassar: وأقسم الله تعالى بالسماء ذات الخَلْق الحسن، إنكم -أيها المكذبون- لفي قول مضطرب في هذا القرآن، وفي الرسول صلى الله عليه وسلم. يُصرف عن القرآن والرسول صلى الله عليه وسلم مَن صُرف عن الإيمان بهما؛ لإعراضه عن أدلة الله وبراهينه اليقينية فلم يوفَّق إلى الخير.
51:4

فَٱلْمُقَسِّمَـٰتِ أَمْرًا

Falmuqassimati amra

Sa'an nan da Malã'iku mãsu rabon al'amari (bisa umurnin Allah).

Tafsir Al-Muyassar: وأقسم الله تعالى بالسماء ذات الخَلْق الحسن، إنكم- أيها المكذبون- لفي قول مضطرب في هذا القرآن، وفي الرسول صلى الله عليه وسلم. يُصرف عن القرآن والرسول صلى الله عليه وسلم مَن صُرف عن الإيمان بهما؛ لإعراضه عن أدلة الله وبراهينه اليقينية فلم يوفَّق إلى الخير.
51:5

إِنَّمَا تُوعَدُونَ لَصَادِقٌ

Innama tooAAadoona lasadiq

Lalle abin da ake yi muku alkawari (da zuwansa), haƙĩƙa gaskiya ne.

Tafsir Al-Muyassar: لُعِن الكذابون الظانون غير الحق، الذين هم في لُجَّة من الكفر والضلالة غافلون متمادون.
51:6

وَإِنَّ ٱلدِّينَ لَوَٰقِعٌ

Wa-inna addeena lawaqiAA

Kuma lalle sakamako (ga ayyukanku), haƙĩƙa, mai aukuwa ne

Tafsir Al-Muyassar: لُعِن الكذابون الظانون غير الحق، الذين هم في لُـجَّة من الكفر والضلالة غافلون متمادون.
51:7

وَٱلسَّمَآءِ ذَاتِ ٱلْحُبُكِ

Wassama-i thati alhubuk

Inã rantsuwa da samã ma'abũciyar hanyõyi (na tafiyar taurãri da sautin rediyo).

Tafsir Al-Muyassar: يسأل هؤلاء الكذابون سؤال استبعاد وتكذيب: متى يوم الحساب والجزاء؟
51:8

إِنَّكُمْ لَفِى قَوْلٍ مُّخْتَلِفٍ

Innakum lafee qawlin mukhtalif

Lalle kũ, haƙĩƙa, kunã cikin magana mai sãɓa wa juna (game da Alƙur'ani).

Tafsir Al-Muyassar: يوم الجزاء، يوم يُعذَّبون بالإحراق بالنار، ويقال لهم: ذوقوا عذابكم الذي كنتم به تستعجلون في الدنيا.
51:9

يُؤْفَكُ عَنْهُ مَنْ أُفِكَ

Yu/faku AAanhu man ofik

Anã karkatar da wanda aka jũyar (daga gaskiya).

Tafsir Al-Muyassar: إن الذين اتقوا الله في جنات عظيمة، وعيون ماء جارية، أعطاهم الله جميع مُناهم من أصناف النعيم، فأخذوا ذلك راضين به، فَرِحة به نفوسهم، إنهم كانوا قبل ذلك النعيم محسنين في الدنيا بأعمالهم الصالحة.
51:10

قُتِلَ ٱلْخَرَّٰصُونَ

Qutila alkharrasoon

An la'ani mãsu ƙiri-faɗi.

Tafsir Al-Muyassar: كان هؤلاء المحسنون قليلا من الليل ما ينامون، يُصَلُّون لربهم قانتين له، وفي أواخر الليل قبيل الفجر يستغفرون الله من ذنوبهم.
51:11

ٱلَّذِينَ هُمْ فِى غَمْرَةٍ سَاهُونَ

Allatheena hum fee ghamratin sahoon

Waɗanda suke shagala a cikin zurfin jãhilci.

51:12

يَسْـَٔلُونَ أَيَّانَ يَوْمُ ٱلدِّينِ

Yas-aloona ayyana yawmu addeen

Sunã tambaya: "Yaushe ne rãnar sakamako zã ta auku?"

51:13

يَوْمَ هُمْ عَلَى ٱلنَّارِ يُفْتَنُونَ

Yawma hum AAala annariyuftanoon

Ranar da suke a kan wuta anã fitinar su.

51:14

ذُوقُوا۟ فِتْنَتَكُمْ هَـٰذَا ٱلَّذِى كُنتُم بِهِۦ تَسْتَعْجِلُونَ

Thooqoo fitnatakum hatha allatheekuntum bihi tastaAAjiloon

(A ce musu): "Ku ɗanɗani fitinarku, wannan shĩ ne abin da kuka kasance kunã nẽman zuwansa da gaggãwa."

51:15

إِنَّ ٱلْمُتَّقِينَ فِى جَنَّـٰتٍ وَعُيُونٍ

Inna almuttaqeena fee jannatinwaAAuyoon

Lalle mãsu taƙawa, sunã a cikin lambunan itãce da marẽmari.

51:16

ءَاخِذِينَ مَآ ءَاتَىٰهُمْ رَبُّهُمْ ۚ إِنَّهُمْ كَانُوا۟ قَبْلَ ذَٰلِكَ مُحْسِنِينَ

Akhitheena ma atahumrabbuhum innahum kanoo qabla thalika muhsineen

Sunã mãsu dĩbar abin da Ubangijinsu Ya bã su. Lalle sũ, sun kasance mãsu kyautatãwa a gabãnin haka (a dũniya).

51:17

كَانُوا۟ قَلِيلًا مِّنَ ٱلَّيْلِ مَا يَهْجَعُونَ

Kanoo qaleelan mina allayli mayahjaAAoon

Sun kasance a lõkaci kaɗan na dare suke yin barci.

51:18

وَبِٱلْأَسْحَارِ هُمْ يَسْتَغْفِرُونَ

Wabil-ashari humyastaghfiroon

Kuma a lõkutan asuba sunã ta yin istigfãri.

51:19

وَفِىٓ أَمْوَٰلِهِمْ حَقٌّ لِّلسَّآئِلِ وَٱلْمَحْرُومِ

Wafee amwalihim haqqun lissa-iliwalmahroom

Kuma a cikin dũkiyarsu akwai hakki ga (matalauci) mai rõƙo da wanda aka hana wa rõƙo.

51:20

وَفِى ٱلْأَرْضِ ءَايَـٰتٌ لِّلْمُوقِنِينَ

Wafee al-ardi ayatunlilmooqineen

Kuma a cikin ƙasã akwai ãyõyi ga mãsu yaƙĩni.

51:21

وَفِىٓ أَنفُسِكُمْ ۚ أَفَلَا تُبْصِرُونَ

Wafee anfusikum afala tubsiroon

Kuma a cikin rãyukanku (akwai ãyõyi). To, bã zã ku dũbã ba?

51:22

وَفِى ٱلسَّمَآءِ رِزْقُكُمْ وَمَا تُوعَدُونَ

Wafee assama-i rizqukum wamatooAAadoon

Kuma a cikin sama arzikinku (yake fitõwa) da abin da ake yi muku alkawari.

51:23

فَوَرَبِّ ٱلسَّمَآءِ وَٱلْأَرْضِ إِنَّهُۥ لَحَقٌّ مِّثْلَ مَآ أَنَّكُمْ تَنطِقُونَ

Fawarabbi assama-i wal-ardiinnahu lahaqqun mithla ma annakum tantiqoon

To, kuma Ina rantsuwa da Ubangijin sama da ƙasã, lalle shĩ (abin da ake yi muku alkawari), haƙĩƙa gaskiya ne, kamar abin da kuka zamo kunã karantãwa na magana,

51:24

هَلْ أَتَىٰكَ حَدِيثُ ضَيْفِ إِبْرَٰهِيمَ ٱلْمُكْرَمِينَ

Hal ataka hadeethu dayfiibraheema almukrameen

Shin, lãbãrin Bãƙin Ibrãhĩm, waɗanda aka girmama, ya zo maka?

51:25

إِذْ دَخَلُوا۟ عَلَيْهِ فَقَالُوا۟ سَلَـٰمًا ۖ قَالَ سَلَـٰمٌ قَوْمٌ مُّنكَرُونَ

Ith dakhaloo AAalayhi faqaloosalaman qala salamun qawmun munkaroon

A lõkacin da suka shiga gare shi, sai suka yi sallama; ya ce "Aminci ya tabbata a gare ku, mutãne bãƙi!"

51:26

فَرَاغَ إِلَىٰٓ أَهْلِهِۦ فَجَآءَ بِعِجْلٍ سَمِينٍ

Faragha ila ahlihi fajaabiAAijlin sameen

Sai ya jũya zuwa ga iyãlinsa, sa'an nan ya zo da maraƙi tutturna,

51:27

فَقَرَّبَهُۥٓ إِلَيْهِمْ قَالَ أَلَا تَأْكُلُونَ

Faqarrabahu ilayhim qala alata/kuloon

Sai ya kusantar da shi zuwa gare su, ya ce: "Bã zã ku ci ba?"

51:28

فَأَوْجَسَ مِنْهُمْ خِيفَةً ۖ قَالُوا۟ لَا تَخَفْ ۖ وَبَشَّرُوهُ بِغُلَـٰمٍ عَلِيمٍ

Faawjasa minhum kheefatan qaloo latakhaf wabashsharoohu bighulamin AAaleem

Sai ya ji tsõro daga gare su. Suka ce: "Kada kaji tsõro." Kuma suka yi masa bushãra da (haihuwar) wani yaro mai ilmi.

51:29

فَأَقْبَلَتِ ٱمْرَأَتُهُۥ فِى صَرَّةٍ فَصَكَّتْ وَجْهَهَا وَقَالَتْ عَجُوزٌ عَقِيمٌ

Faaqbalati imraatuhu fee sarratin fasakkatwajhaha waqalat AAajoozun AAaqeem

Sai matarsa ta fuskanta cikin ƙyallõwa, har ta mari fuskarta kuma ta ce: "Tsõhuwa bakarãriya (zã ta haihu)!"

51:30

قَالُوا۟ كَذَٰلِكِ قَالَ رَبُّكِ ۖ إِنَّهُۥ هُوَ ٱلْحَكِيمُ ٱلْعَلِيمُ

Qaloo kathaliki qalarabbuki innahu huwa alhakeemu alAAaleem

Suka ce: "Kamar haka Ubangijinki Ya faɗa. Lalle Shĩ, Shĩ ne Mai hikima, Mai ilmi."

51:31

۞ قَالَ فَمَا خَطْبُكُمْ أَيُّهَا ٱلْمُرْسَلُونَ

Qala fama khatbukumayyuha almursaloon

(Ibrãĩm) ya ce: "To mẽne ne babban al'almarinku, yã kũ Manzanni!"

51:32

قَالُوٓا۟ إِنَّآ أُرْسِلْنَآ إِلَىٰ قَوْمٍ مُّجْرِمِينَ

Qaloo inna orsilna ilaqawmin mujrimeen

Suka ce: "Lalle mũ, an aike mu zuwa ga waɗansu mutãne, mãsu laifi.

51:33

لِنُرْسِلَ عَلَيْهِمْ حِجَارَةً مِّن طِينٍ

Linursila AAalayhim hijaratanmin teen

"Dõmin mu saka musu waɗansu duwãtsu na wani yumɓu (bom).

51:34

مُّسَوَّمَةً عِندَ رَبِّكَ لِلْمُسْرِفِينَ

Musawwamatan AAinda rabbika lilmusrifeen

"Waɗanda aka yi wa alãma daga wajen Ubangijinka, dõmin mãsu ɓarna."

51:35

فَأَخْرَجْنَا مَن كَانَ فِيهَا مِنَ ٱلْمُؤْمِنِينَ

Faakhrajna man kana feehamina almu/mineen

Sa'an, nan Muka fitar da wanda ya kasance a cikinta daga mũminai.

51:36

فَمَا وَجَدْنَا فِيهَا غَيْرَ بَيْتٍ مِّنَ ٱلْمُسْلِمِينَ

Fama wajadna feehaghayra baytin mina almuslimeen

Sai dai ba mu sãmu ba, a cikinta, fãce gida guda na Musulmi.

51:37

وَتَرَكْنَا فِيهَآ ءَايَةً لِّلَّذِينَ يَخَافُونَ ٱلْعَذَابَ ٱلْأَلِيمَ

Watarakna feeha ayatanlillatheena yakhafoona alAAathaba al-aleem

Kuma Muka bar wata ãyã, a cikinta, ga waɗanda ke jin tsõron azãba, mai raɗaɗi.

51:38

وَفِى مُوسَىٰٓ إِذْ أَرْسَلْنَـٰهُ إِلَىٰ فِرْعَوْنَ بِسُلْطَـٰنٍ مُّبِينٍ

Wafee moosa ith arsanahuila firAAawna bisultanin mubeen

Kuma ga Mũsã, a lõkacin da Muka aiko shi zuwa ga Fir'auna da wani dalĩli bayyananne.

51:39

فَتَوَلَّىٰ بِرُكْنِهِۦ وَقَالَ سَـٰحِرٌ أَوْ مَجْنُونٌ

Fatawalla biruknihi waqala sahirunaw majnoon

Sai ya jũya bãya tãre da ƙarfinsa, kuma ya ce: "Mai sihiri ne kõ kuwa mahaukaci!"

51:40

فَأَخَذْنَـٰهُ وَجُنُودَهُۥ فَنَبَذْنَـٰهُمْ فِى ٱلْيَمِّ وَهُوَ مُلِيمٌ

Faakhathnahu wajunoodahufanabathnahum fee alyammi wahuwa muleem

Sabõda haka, Muka kama shi tãre da rundunarsa, sa'an nan Muka jẽfa su a cikin tẽku, alhãli kuwa yanã wanda ake zargi.

51:41

وَفِى عَادٍ إِذْ أَرْسَلْنَا عَلَيْهِمُ ٱلرِّيحَ ٱلْعَقِيمَ

Wafee AAadin ith arsalnaAAalayhimu arreeha alAAaqeem

Kuma ga Ãdãwa, a lõkacin da Muka aika iska ƙẽƙasasshiya a kansu.

51:42

مَا تَذَرُ مِن شَىْءٍ أَتَتْ عَلَيْهِ إِلَّا جَعَلَتْهُ كَٱلرَّمِيمِ

Ma tatharu min shay-in atatAAalayhi illa jaAAalat-hu karrameem

Bã ta barin kõme da ta jẽ a kansa, fãce ta mayar da shi kamar rududdugaggun ƙasũsuwa.

51:43

وَفِى ثَمُودَ إِذْ قِيلَ لَهُمْ تَمَتَّعُوا۟ حَتَّىٰ حِينٍ

Wafee thamooda ith qeela lahumtamattaAAoo hatta heen

Kuma ga Samũdãwa, a lõkacin da aka ce musu: "Ku ji ɗan dãɗi har wani ɗan lõkaci,"

51:44

فَعَتَوْا۟ عَنْ أَمْرِ رَبِّهِمْ فَأَخَذَتْهُمُ ٱلصَّـٰعِقَةُ وَهُمْ يَنظُرُونَ

FaAAataw AAan amri rabbihim faakhathat-humuassaAAiqatu wahum yanthuroon

Sai suka yi girman kai ga umurnin Ubangijinsu, sabõda haka tsãwa ta kãma su, alhãli kuwa sunã kallo.

51:45

فَمَا ٱسْتَطَـٰعُوا۟ مِن قِيَامٍ وَمَا كَانُوا۟ مُنتَصِرِينَ

Fama istataAAoo min qiyaminwama kanoo muntasireen

Ba su kõ sãmu dãmar tsayãwa ba, kuma ba su kasance mãsu nẽman ãgaji ba.

51:46

وَقَوْمَ نُوحٍ مِّن قَبْلُ ۖ إِنَّهُمْ كَانُوا۟ قَوْمًا فَـٰسِقِينَ

Waqawma noohin min qablu innahum kanooqawman fasiqeen

Da mutãnen Nũhu a gabãnin haka, lalle sun kasance waɗansu irin mutãne ne fãsiƙai.

51:47

وَٱلسَّمَآءَ بَنَيْنَـٰهَا بِأَيْي۟دٍ وَإِنَّا لَمُوسِعُونَ

Wassamaa banaynahabi-aydin wa-inna lamoosiAAoon

Kuma sama, mun gina ta da wani irin ƙarfi, alhãli kuwa lalle Mũ ne Mãsu yalwatãwa.

51:48

وَٱلْأَرْضَ فَرَشْنَـٰهَا فَنِعْمَ ٱلْمَـٰهِدُونَ

Wal-arda farashnahafaniAAma almahidoon

Kuma ƙasã Mun shimfiɗa ta, To, madalla da mãsu shimfiɗãwa, Mũ,

51:49

وَمِن كُلِّ شَىْءٍ خَلَقْنَا زَوْجَيْنِ لَعَلَّكُمْ تَذَكَّرُونَ

Wamin kulli shay-in khalaqna zawjaynilaAAallakum tathakkaroon

Kuma daga kõme Mun halitta nau'i biyu, watakila zã ku yi tunãni.

51:50

فَفِرُّوٓا۟ إِلَى ٱللَّهِ ۖ إِنِّى لَكُم مِّنْهُ نَذِيرٌ مُّبِينٌ

Fafirroo ila Allahi inneelakum minhu natheerun mubeen

Sabõda haka ku gudu zuwa ga Allah, lalle nĩ mai gargaɗi kawai ne a gare ku, mai bayyanannen gargaɗi.

51:51

وَلَا تَجْعَلُوا۟ مَعَ ٱللَّهِ إِلَـٰهًا ءَاخَرَ ۖ إِنِّى لَكُم مِّنْهُ نَذِيرٌ مُّبِينٌ

Wala tajAAaloo maAAa Allahi ilahanakhara innee lakum minhu natheerun mubeen

Kuma kada ku sanya, tãre da Allah wani abin bautãwa na dabam, lalle nĩ, mai gargaɗi kawai ne a gare ku, mai bayyanannen gargaɗi.

51:52

كَذَٰلِكَ مَآ أَتَى ٱلَّذِينَ مِن قَبْلِهِم مِّن رَّسُولٍ إِلَّا قَالُوا۟ سَاحِرٌ أَوْ مَجْنُونٌ

Kathalika ma ata allatheenamin qablihim min rasoolin illa qaloo sahirunaw majnoon

Kamar haka dai wani Manzo bai jẽ wa waɗanda ke gabãninsu ba fãce sun ce: "Mai sihiri ne kõ mahaukaci."

51:53

أَتَوَاصَوْا۟ بِهِۦ ۚ بَلْ هُمْ قَوْمٌ طَاغُونَ

Atawasaw bihi bal hum qawmun taghoon

shin, sunã yi wa jũna wasiyya da shi ne? Ã'a, sũ dai mutãne ne mãsu girman kai.

51:54

فَتَوَلَّ عَنْهُمْ فَمَآ أَنتَ بِمَلُومٍ

Fatawalla AAanhum fama anta bimaloom

Sai ka jũya daga barinsu, kuma kai ba abin zargi ba ne.

51:55

وَذَكِّرْ فَإِنَّ ٱلذِّكْرَىٰ تَنفَعُ ٱلْمُؤْمِنِينَ

Wathakkir fa-inna aththikratanfaAAu almu/mineen

Kuma ka tunãtar, dõmin tunãtarwa tanã amfãnin mũminai.

51:56

وَمَا خَلَقْتُ ٱلْجِنَّ وَٱلْإِنسَ إِلَّا لِيَعْبُدُونِ

Wama khalaqtu aljinna wal-insailla liyaAAbudoon

Kuma Ban halitta aljannu da mutãne ba sai dõmin su bauta Mini.

51:57

مَآ أُرِيدُ مِنْهُم مِّن رِّزْقٍ وَمَآ أُرِيدُ أَن يُطْعِمُونِ

Ma oreedu minhum min rizqin wamaoreedu an yutAAimoon

Bã Ni nufln (sãmun) wani arziki daga gare su, Bã Ni nufin su (yi Mini hidimar) ciyar da Ni.

51:58

إِنَّ ٱللَّهَ هُوَ ٱلرَّزَّاقُ ذُو ٱلْقُوَّةِ ٱلْمَتِينُ

Inna Allaha huwa arrazzaquthoo alquwwati almateen

Lalle Allah, Shĩ ne Mai azurtãwa, Mai ĩkon yi, Mai cikakken ƙarfi.

51:59

فَإِنَّ لِلَّذِينَ ظَلَمُوا۟ ذَنُوبًا مِّثْلَ ذَنُوبِ أَصْحَـٰبِهِمْ فَلَا يَسْتَعْجِلُونِ

Fa-inna lillatheena thalamoothanooban mithla thanoobi as-habihimfala yastaAAjiloon

To, lalle waɗanda suka yi zãlunci sunã da masaki (na ɗĩban zunubi) kamar masakin abõkansu, sabõda haka kada su yi Mini gaggãwa.

51:60

فَوَيْلٌ لِّلَّذِينَ كَفَرُوا۟ مِن يَوْمِهِمُ ٱلَّذِى يُوعَدُونَ

Fawaylun lillatheena kafaroo minyawmihimu allathee yooAAadoon

Sabõda haka, bone ya tabbata ga waɗanda suka kãfirta, daga rãnar su wadda aka yi musu alkawari.